Siyasar Najeriya
Shugaban ƙasa mai barin gado, Muhammadu Buhari, ya ve ba bu tantama cewa Najeriya zata ƙara bunƙasa karƙashin jagorancin zababben shugaban kasa, Bola Ahmed.
Gwamnan jihar Benuwai, Samuel Ortom, ya yi ikirarin cewa masu cin hancu a fadar shugaban kasa kuma su ne suka ƙulla masa makircin faduwa zaben Sanata a 2023.
Zababben shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya ce ba zai bauwa yan Najeriya kunya ba domin ya fahimci girman tsammaninsuda amanar da suka ɗora masa.
Shehu Sani ya bayyana dalilin da ya sanya shugaban ƙasar Amurka, Joe Biden, ya turo wakilai domin halartar rantsar shugaban ƙasa mai jiran gado Bola Tinubu
Garba Shehu ya bayyana gaskiya dangane da batun komawar shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, zuwa ƙasar Nijar bayan ya bar mulki a ranar 29 ga watan Mayun 2023.
Gwamnan jihar Benuwai mai barin gado, Samuel Ortom, na PDP ya ce idan ya so zai iya komawa aikin jarida bayan mulkinsa ya kare ranar 29 ga watan Mayu, 2023.
Zababben gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya yi naɗinsa na farko tun kafin a rantsar da shi a matsayin gwamnan jihar. Sani ya nada sakataren watsa labarai
Shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya yi bakwana da ministocinsa a taron FEC na ranar Laraba, ya ce zai maida hankali kan ayyukan da suka rasa ƙulawarsa tun 2015.
Sanata Kashim Shettima, zababben mataimakin shugaban kasar Najeriya ya bayyana cewa kirista ne ya kamata ya zama shugaban majalisar dattawa ta 10 don adalci.
Siyasar Najeriya
Samu kari