Siyasar Najeriya
Wani matashi dan Bauchi, Khamis Musa Darazo, ya sha alwashin sauya sunan diyarsa zuwa na mahaifiyar shugaban kasa Bola Tinubu idan ya yi nasara a kotun zabe.
Babban malamin coci, Fastor Kingsley Okwuwe, ya bayyana cewa an masa wahayin cewa Peter Obi na Labour Party ne zai samu nasara a Kotun zaben shugaban ƙasa.
Sokoto- Kotun sauraron korafin zaben gwamnan jihar Zamfara ta kammala sauraron kowane ɓangare a ƙarar da Matawalle ya kalubalanci nasarar gwamna Dauda Lawal.
Uwar jam'iyyar PDP ta ƙasa ta sanar da naɗa kwamitin rikon kwarya na jam'iyyar PDP reshen jihar Kogi karƙashin jagorancin tsohon sanatan Abuja, Philip Aduda.
Ministar harkokin jin ƙai da yaye talauci, Dakta Betta Edu, ta bayyana cewa shugavan ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, na shirin cire yan Najeriya daga kangin talauci.
Wata kungiyar jama'a ta roki shugaban kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu da ya sanya baki a kan takkadamar da ke kewaye da gudanarwar kotun zabe a jihar Kano.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya karbi bakuncin kungiyar matasa da suka fito titi don gudanar da zanga-zangar neman ayi adalci a kotun zaben gwamna.
Yau Litinin 21 ga watan Agustan shekarar 2023 ne aka sa ran Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai rantsar da sabbin ministocin gwamnatinsa da majalisa ta tantance.
Peter Obi, jagoran jam'iyyar Labour Party (LP) ya yi magana kan batun hadewa Atiku Abubakar da Rabiu Musa Kwankwaso domin ƙwace mulki a hannun jam'iyyar APC.
Siyasar Najeriya
Samu kari