Siyasar Najeriya
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen gwamnan jihar Kano, ta tanadi hukuncinta kan shari'ar da ke neman sauke Abba Kabir Yusuf, na NNPP daga kujerar gwamnan Kano.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sanu, ya yi magana kan raɗe-raɗin cewa, jam'iyyun adawa na shirin haɗewa waje ɗaya kafin zuwan zaɓe na gaba.
An buƙaci shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio da ya miƙa takardar murabus ɗinsa daga shugabancin majalisar saboda tarihin cin hancin da yake da shi.
Gwamnan jihar Katsina ya nada Naufal Ahmed ya jagoranci sashen kimiyya da fasaha. Wani matashi da aka ba kujerar mai bada shawara shi ne Muhammad Nuhu Nagaske
Kungiyar mata injiniyoyi a Najeriya sun roki Tinubu ya tabbatar da ba su damar gyara matatun man Najeriya a cikin kankanin lokacin da ba a yi tsammani ba..
Wata ƙungiya mai zaman kanta mai suna FOWN ta bankaɗo wani sabon tuggu da a ke shiryawa domin ɓata sunan ɗan takarar PDP, Atiku Abubakar a idon ƴan Najeriya.
Shugaban masatan PDP ya ce nan ba da dadewa ba za a ba Tinubu taliyar karshe. Ya ce dama Atiku ne ya ci zaben bana ba Tinubu da jam'iyyar APC a zaben bana ba.
Wasu daga cikin ministocin Shugaba Tinubu na karbar kuɗaɗen fansho daga asusun jihohinsu duk da naɗa su ministoci da shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya yi.
John Onaiyekan a ranar Asabar 19 ga watan Agusta ya bayyana dalilin da ya sanya yakamata ƴan Najeriya su amince da hukuncin kotun ƙoli kan zaɓen shugaban ƙasa.
Siyasar Najeriya
Samu kari