Siyasar Najeriya
Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq, ya samu nasarar zama sabon shugaban ƙungiyar gwamnonin Najeriya (NGF). Ya maye gurbin gwamnan Sokoto, Tambuwal.
Abbas Tajudeen, ɗan takarar da ke neman shugabancin majalisar wakilai, ya gana da Abdullahi Adamu, da kuma sauran ƴan kwamitin gudanarwa na ƙasa (NWC) na APC.
A shirye-shiryen mika mulki na ranar 29 ga watan Mayu da da ke ta karatowa, ana ganin wasu daga cikin gwamnonin jihohin kasar nan ba za su iya mika mulkin salin
Gwamnan jihar Rivers, Nyesom Ezenwo Wike, ya nuna goyon bayansa ga takarar neman zama shugaban majalisar dattawa ta 10, da sanata Godswill Akpabio, ya ke yi.
Zaɓabɓen shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya sanya labule da tsohon firaministan Burtaniya, Tony Blair, a birnin tarayya Abuja. Sun tattauna batutuwa.
Gwamnan jihar Gombe, Muhammad Inuwa Yahaya, ya yi nasarar zama sabon shugaban ƙungiyar gwamnonin jihohin arewacin Najeriya (NSGF) zai shafe tsawon shekaru 4.
Shugaban majalisar dattawa, sanata Ahmad Lawan, ya musanta cewa yana takarar neman shugabancin majalisar dattawa ta 10. Sanatan ya ce ƙarya ce kawai ake masa.
Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo, mamban jam'iyyar PDP ya rushe majalisar zartarwan jiharsa kuma ya sallami duk wani mai rike muƙamin siyasa daga yau Talata.
Sanata Sani Musa ya musanta zargin cewa yana da hannu a ƙullin da ake ƙullawa na ganin sanata Ahmed Lawan ya yi tazarce a kujerar shugaban majalisar dattawa.
Siyasar Najeriya
Samu kari