Siyasar Najeriya
Gwamna Ahmad Aliyu na jihar Saƙkwato ya cika alkawarin da ya ɗauka na dawo da biyan mutane masu lalurar nakasa tallafin N6,500 a kowane wata a jihar Sokoto.
Gwamnan Abia, Alex Otti, na Labour Pary ya dakatar da manyan sakatarori baki ɗayansu tare da shugaban ma'aikatan jihar Abiya nan take ranar Alhamis, 29 ga wata.
APC mai mulki ta ƙaryata jita-jitar da ake yaɗawa cewa gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu, ya kwanta dama, ta ce duk wanda ta kama zata kai gun yan sanda.
Babban jigon NNPP kuma tsohon makunsancin Buhari, Buba Galadima, ya ce abinsa Yakubu, ciyaman din INEC ya aikata ya zarce laifukan Emefiele muni a Najeriya.
Yanzu haka shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya isa jihar Ogun inda ya kai ziyara karon farko bayan karɓan jagorancin ƙasar daga hannun Buhari.
Malam Dikko Umaru Radɗa, sabon gwamnan jihar Katsina ya zakulo mutane bakwai (9) ya naɗa su a matsayin shugabannin wasu hukumomin gwamnatin jiha guda tara.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya koka kan matakin da Abba Kabir Yusufa na ɗauka na dakatar da albashin ma'aikata sama da 10,000.
Jigon jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar Rivers, Iyke Ejie, ya nuna goyon bayansa ga tsohon gwamnan jihar Rivers Nyesom Ezenwo Wike ya dawo APC.
Tsohon Sanata daga jihar Enugu, Matthew Urhoghide ya ɗora laifin rashin nasarar Atiku Abubakar na PDO kan Peter Obi da Iyorchia Ayu, wanda ya yi rigima da Wike.
Siyasar Najeriya
Samu kari