Siyasar Najeriya
Kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan jihar Adamawa ta kori karar Umar Ardo da jam'iyya SDP a kalubalantar nasarar gwamna Ahmadu Fintiri na Adamawa.
A ranar Litinin 2 ga watan Oktoba, Kotun zaɓe ta sauke gwamna Abdullahi Sule kana ta ayyana ɗan PDP a matsayin sahihin wanda ya lashe zaben gwamnan Nasarawa.
Kotun sauraron ƙararrakin zaben gwamnan jihar Ribas mai zama a Abuja ta kori ƙarar LP mai kalubalantar nasarar gwamna Fubara na PDP a jihar Ribas.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Labour Party (LP) a zaɓen 2023, Peter Obi, ya yi wa Shugaba Tinubu shaguɓe kan kan takardun bayanan karatunsa na jami'ar CSU.
Shugaba Tinubu ya ce daga watan Oktoba zai fara rabawa talakawa kudade don rage musu radadin da suke fama dashi an wahalar cire tallafin man fetur yanzu.
An umarci jami'ar Chicago da ta nunawa Atiku takardun shaidar digirin Tinubu a shari'ar da aka gudanar a kotun Illinois da ke Amurka. An fadi dalilai.
Shugaban kasa Tinubu ya ce 'yan Najeriya su kwana da shirin shan kebura nan ba da jimawa ba domin 'yan kasa za su sha wahala a aikin da yake na gyara.
Gwamnan jihar Zamfara ya sha caccaka daga jigon APC kan yadda ya zargi gwamnatin tarayya da yunkurin tattaunawa da 'yan bindiga a kwanakin nan masu zuwa.
Ɗan takarar ɗan majalisar dokokin jihar Delta a ƙarƙashin inuwar jam'iyyar Labour Party (LP), ya koka kan yadda ya kasa biyan basussukan da ya ci a lokacin zaɓe.
Siyasar Najeriya
Samu kari