Siyasar Najeriya
Yanzu muke samun labarin yadda tsohon gwamnan jihar Kaduna ya raba gari da jam'iyyar PDP da ya yi gwamna a cikinta. Wannan na zuwa ne a ranar 30 ga wata.
An shawarci jam’iyyar NNPP da gwamnatin jihar Kano da aka tsige da su shirya ma wani zaben a nan da shekaru hudu masu zuwa maimakon barazana ga bangaren shari’a.
Manyan ƙusoshin gwamnatin Bola Tinubu da gwamnatin Dapo Abiodun sun halarci zaman Kotun sauraron ƙararrakin zaben gwaman jihar Ogun mai zama a Abeokuta.
A yau Kotun sauraron korafe-ƙorafen zaben gwamnan jihar Ogun zata kammala zama, inda zata yanke hukunci kan karar da PDP da ɗan takararta suka shigar.
Shugaban jam'iyyar All Progressives Congress (APC) na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje ya magantu kan yadda jam'iyyar za ta lashe zaɓen gwamnan jihar Bayelsa.
Shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya diro Najeriya bayan mako ɗaya da baro birnin New York na kasar Amurka inda ya halarci taron majalisar dinkin duniya.
Kwamitin amintattu (BoT) na jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) ta amince da korar Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, dan takararta na shugaban kasa a zaben 2023.
Jam'iyyar PDP ra rasa kujerar mamban majalisar dokokin jihar Enugu mai wakiltar mazaɓar Nkanu ta gabas, Kotu ta umarci INEC ta shirya sabon zabe a wasu rumfuna.
Babbar jam'iyyar adawa watau PDP reshen Kaduna ta ce babu adalci ko kaɗan a hukuncin da Kotun sauraron ƙararrakin zaben gwamnan jihar Kaduna ta yanke.
Siyasar Najeriya
Samu kari