Siyasar Najeriya
Jigo a jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a jihar Ebonyi, Prince Maurice Mbam, ya bayyana aniyarsa ta bayar da shaida a kotu cewa PDP ba ta ci zaɓe ba.
Majalisar dokokin jihar Yobe ta zaɓi sabon shugaba. Buba Chiroma Mashiyo ya zama kakakin majalisar. Mashiyo shi ne ɗan majalisar da ya fi daɗewa a majalisar.
Abuja - Duk mai rai mamaci ne, Allah ya yi wa fitaccen ɗan siyasa kuma makunsacin tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar, Idi Amin, rasuwa a Abuja.
Tsohon gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike, ya ƙara samun kansa cikin gagarumar matsala. Hakan ya faru bayan jam'iyyu huɗu sun ayyana yaƙi da tsohon gwamnan.
Gwamnan jihar Benuwai, Hyacinth Alia, ya kaddamar da kwamitin dawo da kadarorin gwamnati waɗanda yake zargin Ortom da mukarrabansa sun yi sama da faɗi da su.
Shugabannin kananan hukumomi 23 da gwamnatin jihar Benue ta dakatar sun nunawa Gwamna Hyacinth Alia yatsa. Sun sha alwashi cewa ba zasu sauka daga kujerunsu ba.
Wani matashi dan Najeriya ya bayyana irin matsalar da ya samu daga yadda aka ce za a sama masa aiki daga kamfani idan ya kammala karatu, amma abu ya gagara.
Tsohon hadimin tsohon shugaban kasa, Reno Omokri ya bayyana cewa karya ne ace shugaban kasa Bola Tinubu bai halarci jami'ar jihar Chicago da ke kasar Amurka ba.
Tsohon kwamishina a jihar Ribas, Augustine Wokocha, ya ce ba ya adawa da yunkurin sauya sheƙar Nyesom Wike daga PDP zuwa APC amma ba zai yuwu ya zama jagora ba.
Siyasar Najeriya
Samu kari