Siyasar Najeriya
Idan za a iya tunawa kotun sauraron kararrakin zabe a ranar Laraba, 6 ga Satumba, da tabbatar da sakamakon zaben shugaban kasa na 25 ga watan Fabrairu da ya bawa B
Festus Keyamo, ministan sufurin jiragen sama da cigaban sararin samaniya, ya ce dan takarar shugaban kasa na PDP, Atiku Abubakar, ba zai iya gamsar da cewa shedar k
Ana tsammanin haihuwar jarirai 365,595 a jihar Jigawa cikin shekarar 2023. Abdullahi Kainuwa, kwamishinan lafiya na jihar Jigawa ne ya bayyana hakan ranar Alhamis.
Sanatan Najeriya ya bayyana abin da ya hango game da abubuwan da shugabancin Tinubu suka kunsa a yanzu da kuma abin da za a saka a nan gaba idan an dace.
Bayan yaye 'yan N-Power, gwamnatin Tinubu ta ce za ta kawo shirin da zai dauki matasa sama da miliyan 5 aiki a cikin shekaru 5 da ke tafe nan ba da jimawa ba.
Tsohon ministan Buhari ya bayyana yadda tsohon shugaban kasar ke rayuwar nadama bayan kammala mulki a yanzu duba da yadda aka samu tsaiko da yawa.
Farfesa Farooq Kperogi ya bayyana cewa Shugaba Tinubu ya yi ganganci ba satifiket din da ya kamata ya mika ga hukumar zabe ta INEC ba kenan tun farko.
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC) ta janye ƙarar da ta ɗaukaka kan hukuncin da kotun sauraron ƙararrakin zaɓen gwamnan jihar Kano ta yanke.
Yayin da ake tunkarar zaben gwamna a jihar Kogi ranar 11 ga watan Nuwamba, 2023, Labour Party ta rasa shugabanninta na kananan hukumimi 21, sun koma APC.
Siyasar Najeriya
Samu kari