Siyasar Najeriya
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, na gudanar da taron sirri yanzu haka a fadar shugaban kasa tare da shugaban APC na ƙasa, Abdullahi Adamu, da Sakatare.
Shugaba Tinubu ya gabatarwa kotun sauraron karar zaben shugaban kasa da ke zamanta a Abuja takardu hudu a matsayin hujja don kare kansa daga zargin Obi da Atiku
Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, na ganawa yanzu haka da tsohon shugaban majalisar dattawa, Chief Pius Anyim da Olisa Metuh a Aso Rock, Abuja.
Kotun tarayya ta yi hukunci a shari’ar fatattakar Sanata Mohammed Danjuma Goje daga APC. Hukuncin kotun tarayyar ya zama daidai da matakin da aka dauka a Gombe,
Shehu Sani wanda shi ne tsohon Sanatan da ya wakilci Kaduna ta tsakiya a majalisa ya ce a cafke masu rike da madafan iko da tsofaffin Gwamnoni da Ministoci.
Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, na ganawa yanzu haka da tsohon ministan ilimi a gwamnatin Muhammadu Buhari, Adamu Adamu, a Aso Villa yau Talata.
Yayin da ya fara kare korafin Atiku da PDP a gaban Kotu, shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya gabatar da kwafin takardun karatunsa na jami'ar Chicago ta Amurka.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta yi watsi da sunayen jagororin majalisa ta 10 da aka sanar. Shugaban jam'iyyar Abdullahi Adamu ya sanar da hakan.
Mambobin NWC karkashin jagorancin shugaban APC na ƙasa, Sanata Abdullahi Adamu, na ganwa da jagororin ƙungiyar gwamnonin jam'iyya mai mulki a birnin Abuja.
Siyasar Najeriya
Samu kari