Siyasar Najeriya
Babbar Kotun tarayya ta rushe korar da aka yi wa tsohon gwamnan jihar Enugu, Chimaroke Nnamani, daga cikin jam'iyyar PDP, tace kwamitin gudanarwa ba shi da iko.
Wani mamban jam'iyyar PDP mai suna Hon. Rilwan a Twitter ya lissafo dalilai huɗu kwarara da za su sanya kotu ta tabbatar da rashin cancantar Shugaba Tinubu.
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya mika sunan wanda yake so Tinubu ya ba mukamin minista a nan gaba kadan. Ya bayyana hakan ne a kwanan nan ga Tinubu.
Daya daga tsoffin sanatocin APC ya bayyana matsayarsa game da halin da ake ciki na kararrakin zabe da su Atiku da Tinubu ke fuskanta a yanzu. Ya fadi dalilai.
Gwamnatin Bola Ahmad Tinubu ta caccaki Turawan EU game da yadda suka kawo rahoton karshe game da zaben 2023 da ya gabata. Ya bayyana bacin ransa game da haka.
Sanata Shehu Sani na kan ra'ayin cewa, bata lokaci ne gwamnati ta tsaya wani tattaunawa da 'yan bindigan da suka addabi jama'ar gari. Ya bayyana dalilinsa uku.
'Yan Najeriya sun shiga mamakin yadda Bola Tinubu na Najeriya ke wasa da jikokinsa a wani yanayi mai daukar hankali. Sun bayyana martani mai daukar hankali.
Ɗan takarar gwamnan jihar Oyo, na jam'iyyar APC, Teslim Folarin ya bayyana cewa saboda Shugaba Tinubu ya lashe zaɓe ne aka yi masa butulci ya faɗi zaɓen gwamna.
Gamayyar kungiyar shugabannin jihar Ribas sun yi kira ga shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu da ya duba yiwuwar nada Sanata Magnus Abe a matsayin minista.
Siyasar Najeriya
Samu kari