Siyasar Najeriya
Biyo bayan kudirin da Sanata Yar'adua ya gabatar a majalisar dattijai, ta amince zata gayyaci manyan hafsoshin tsaro kan sace-sace ɗaiban jami'a a ƙasar nan.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta hannun sakataren watsa labaranta na ƙasa, Felix Morka, ta caccaki Atiku kan takardun karatun Shugaba Tinubu.
Alhaji Atiku Abubakar, Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Dan Takarar Shugaban Kasa na Jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, ya ce ya cigaba da aikin Fawehinmi ne.
Babu mamaki a yau Alhamis, jama'a su samu karin bayani a kan Bola Tinubu. Bayan kwanaki kusan uku ana surutu kan takardun Bola Tinubu, Atiku Abubakar zai yi jawabi.
Jam'iyyar New Nigeria People's Party (NNPP) ta goyi bayan mutanen da suka yi zanga-zanga a Landan game da hukuncin kotun zaben gwamnan jihar Kano.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio, na nan a matsayinsa na mutum lamba uku a ƙasar nan, rahoton tsige shi ba gaskiya bane.
Mataimakin gwamnan jihar Edo, Philip Shaibu, ya koma sabon ofishin da aka canja masa a wajen gidan gwamnati kuma ya fara da gudanar da taron addu'o'i.
Kotunan sauraron ƙararrakin zaɓen gwamnoni na cigaba da zartar da hukuncinsu kan ƙararrakin da ke gabansu. Gwamnoni takwas za su san makomarsu a Oktoba.
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen ƴan majalisar dokokin jihar Abia ta tabbatar da nasarar ɗan majalisar PDP mai wakiltar Obingwa ta Gabas a majalisar dokokin jihar.
Siyasar Najeriya
Samu kari