Siyasar Najeriya
A yau Alhamis 27 ga watan Yuli ne yan Najeriya ke fatan za su san ministocin Shugaba Bola Tinubu. Godswill Akpabio, shugaban majalisar dattawan ya iso majalisa.
Jerin sunayen ministocin shugaba Tinubu ya kammala bayan kwashe dogon lokaci ana jiransa. Yau Laraba Shugaba Tinubu ya aike da sunayen ga majalisar dattawa.
'Dan gwagwarmaya kuma mai sharhi kan harkokin siyasa, Dele Farotimi, ya ce baya tsammanin shugaban ƙasa zai naɗa Ministocin da zasu iya kawo sauyi a Najeriya.
Mataimakin shugaban jam’iyyar All Progressives Congress (APC) (Arewa maso yamma), Salihu Mohammed Lukman, ya yi murabus daga jam’iyyar a ran Laraba, 6 ga Yuli.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu yana ta jan ƙafa wajen bayyana sunayen ministocinsa duk da lokaci yana ta ƙara matsowa da yakamata ya miƙa sunayen ga majalisa.
Shugaban ƙasa Bola Tinubu zai miƙa jerin sunayen ministocinsa ga majaisar dattawa a cikin satin nan. Sanata Bamidele ya ce ranar Alhamis za su isa majalisa.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya shiga ganawar sirri da tsohon shugaban APC na ƙasa da ya gabata, Abdullahi Adamu, da sakatare, Iyiola Omisorr a Villa.
Yayin da ake dakon sunayen ministocin shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, mambar APC ta bayyana sunayen tsoffin gwamnoni 3 da sunansu ya fita daga cikin jerin.
Sanatoci basu ji daɗin kalaman da Adams Oshiomole ya yi ba inda ya zargesu da yon sama da faɗi da kayan dake cikin ofisoshinsu. Sun buƙaci ya bayar da haƙuri.
Siyasar Najeriya
Samu kari