Siyasar Najeriya
Wasu tsagerun yan daba sun bi dare sun ƙone ofishin yakin neman zaben jam'iyyar SDP da ke Lokoja, babban birnin jihar Kogi, sun lalata muhimman kayan aiki.
Majalisar dokokin jihar Kano ta amince da naɗin ƙarin kwamishinoni 2 da mai girma gwamna Abba Gida-Gida ya aike mata a zaman Litinin, 24 ga watan Yuli, 2023.
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓe a jihar Kano ta raba gardama kan sahihin wanda ya lashe zaɓen kujerar Sanatan Kano ta tsakiya. Kotun ta ba Rufa'i Hanga nasara.
Bayan Abdullahi Adamu ya ajiye mukaminsa a APC, ya bar katon gibi a NWC. Abdullahi Umar Ganduje ba da wasa yake yi wajen zama sabon shugaban APC a Najeriya
Daga cikin yan majalisar dokokin tarayya 400 a Najeriya, 19 ne kacal mata da suka samu damar shiga majalisar dokokin tarayya ta 10 a babban birnin tarayya.
Majalisar dattawa Najeriya ka iya ɗaga tafiya hutun shekara yayin da take dakon saƙo daga shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, dangane da Ministocin da zai naɗa.
Lauyan dimokradiyya ya bayyana abubuwan da aka bankado a gidan tsohon gwamnan CBN, Godwin Emefiele. Ya bayyana hakan ne a wata tattaunawa da aka yi dashi jiya.
Majalisar dattawa ta bayyana cewa, gwamnatin tarayya da ma;aikatanta sun fi kowa kin biyan kudin wutar lantarki kamar yadda rahotanni suka bayyana a makon nan.
Jam'iyyar Action Alliance (AA), ta gabatar da buƙatunta a gaban kotun zaɓen inda ta nemi kotun da ta ƙwace nasarar da mataimakin kakakin majalisar wakilai.
Siyasar Najeriya
Samu kari