Siyasar Najeriya
Gwamnonin babbar jam'iyyar adawa ta ƙasa PDP sun tsara ziyartar Ministan babban birnin tarayya Abuja kan batun rikicin da ya ɓullo a jihar Ribas a makon nan.
Edwin Clark ya ce Shugaban majalisar dokoki, Rt. Hon. Martins Amaehwule ake so ya zama Gwamna, ya ce Nyesom Wike ya na kokarin canza Gwamna da karfi da yaji.
Sulaiman Othman Hunkuyi, dan takarar gwamna na NNPP a zaben gwamna na ranar 18 ga watan Maris da Rufai Ahmed Alkali, tsohon shugaban jam'iyyar NNPP sun shiga APC.
A wata hira da aka yi da Farfesa Abdalla Uba Adamu ya na ganin nan gaba za a ji Dauda Kahutu watau Rarara ya na zagin Bola Ahmed Tinubu a wakokinsa.
Nyesom Ezenwo Wike ministan babban birnin tarayya Abuja ya yi magana dangane da dambarwar rikicin siyasar jihar Rivers da batun tsige Gwamna Fubara.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, ya gana da gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, kan batun tsige Fubara.
NWC na jam'iyyar PDP ta ƙasa ta tsoma baki a taƙaddamar da ta shiga tsakanin gwamna Similanayi Fubara da majalisar dokokin jihar Ribas kan batun tsige shi.
Gwamnan jihar Ribas, Similanayu Fubara da tsohon gwamnan da ya gaba, Nyesom Wike, ministan Abuja sun haɗu sun gaisa a fadar shugaban kasa da ke Abuja.
Gwamnatin jihar Rivers ta musanta rahotannin cewa Gwamna Siminalayi Fubara ya kori shugaban ma'aikatansa da bayar da umarnin korar shugabannin kananan hukumomi.
Siyasar Najeriya
Samu kari