Siyasar Najeriya
Kungiyar mata injiniyoyi a Najeriya sun roki Tinubu ya tabbatar da ba su damar gyara matatun man Najeriya a cikin kankanin lokacin da ba a yi tsammani ba..
Wata ƙungiya mai zaman kanta mai suna FOWN ta bankaɗo wani sabon tuggu da a ke shiryawa domin ɓata sunan ɗan takarar PDP, Atiku Abubakar a idon ƴan Najeriya.
Shugaban masatan PDP ya ce nan ba da dadewa ba za a ba Tinubu taliyar karshe. Ya ce dama Atiku ne ya ci zaben bana ba Tinubu da jam'iyyar APC a zaben bana ba.
Wasu daga cikin ministocin Shugaba Tinubu na karbar kuɗaɗen fansho daga asusun jihohinsu duk da naɗa su ministoci da shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya yi.
John Onaiyekan a ranar Asabar 19 ga watan Agusta ya bayyana dalilin da ya sanya yakamata ƴan Najeriya su amince da hukuncin kotun ƙoli kan zaɓen shugaban ƙasa.
An bayyana cewa zababbun ministocin shugaban kasa Bola Tinubu za su kashe naira biliyan 1.37 kan wajen kwana da sauran alawus da za su mora a wannan kujera.
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago, ya cika alƙawarin da ya ɗauka lokacin yaƙin neman zaɓe na tafiya da mata a cikin gwamnatinsa. Gwamnan ya basu mukamai.
Mun kawo tsofaffin Gwamnoni, Sanatoci ko Ministoci da su ka yi takara, kuma su ka lashe zabensu ko kuwa yaran manyan daza a ba mukamai a gwamnatocin kasar nan.
Ana kyautata zaton shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu zai iya bin tafarkin Buhari wajen rike kujerar Ministan man fetur a Najeriya a wannan mulkin nasa da ake.
Siyasar Najeriya
Samu kari