Siyasar Najeriya
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta zargi gwamnatin jihar Kano da ba slƙalan kotun sauraron ƙararrakin zaɓen jihar cin hancin tsabar kuɗi har 10m.
An bayyana wasu ma'aikatu 10 a gwamnatin Shugaba Tinubu, a matsayin masu matuƙar muhimmanci ga ƴan Najeriya da nasarar gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Dan majalisar All Progressives Congress (APC) ya bayyana aniyarsa ta yin takarar shugaban ƙasa a nan gaba. Ya bayyana waɗanda za su bayar da shaida a kansa.
Shugaban APC ya yi magana kan alakar Gwamnonin da Mataimakansa. Abdullahi Umar Ganduje ya ce Mataimakin Gwamna tamkar tayar da ake daukowa ne idan an yi faci.
Kotun daukaka kara a birnin Benin na jihar Edo ta yanke hukunci kan rikicin shugabancin da ya dabaibaye jam’iyyar LP, ta yanke hukunci kan makomar Julius Abure.
Babban malamin addinin Kirista ya bayyana cewa, akwai hannun Turawa wajen tabbatar da ana kokarin kawo tsaiko da matsala a jamhuriyar Nijar da aka juya mulki.
Yayin da ake ci gaba bayyana abubuwan da gwamnati ta mallaka, akwai kamfanoni da CBN ya mallaka sabanin sanin mutane. Mun kawo muku jerin kamfanonin a kasa.
Olusegun Obasanjo tsohon shugaban kasa yace Sunday Mbang, tsohon jagoran Cocin Methodist ne kadai jagoran kiristocin Najeriya da yake da tabbas zai tafi aljanna
A karshen mako ne aka bayyana yadda El-Rufai, dansa ya samu damar angwancewa a Abuja. Amma, an ce mahaifinsa bai samu damar halarta ba saboda wasu dalilai.
Siyasar Najeriya
Samu kari