Siyasar Najeriya
Yayin da ake shirye-shiryen zuwan zaben gwamna a jihar Bayelsa, Gwamna Diri na jam'iyyar PDP mai neman tazarce ya karbi sabbin masu sauya sheƙa daga APC da LP.
Jam'iyyar adawa PDP ta ƙara shiga duhu yayin da tsohon ɗan majalisar tarayya da wasu shugabannin mata suka tattara suka koma jam'iyyar APC a jihar Kogi.
Gabanin zaɓen 11 ga watan Nuwamba, 2023 a jihohin Imo, Kogi da Bayelsa, hukumar zaɓe INEC ta ce tabarbarewar tsaro da rikicin siyasa ya shige mata hanci.
Idan za a iya tunawa kotun sauraron kararrakin zabe a ranar Laraba, 6 ga Satumba, da tabbatar da sakamakon zaben shugaban kasa na 25 ga watan Fabrairu da ya bawa B
Festus Keyamo, ministan sufurin jiragen sama da cigaban sararin samaniya, ya ce dan takarar shugaban kasa na PDP, Atiku Abubakar, ba zai iya gamsar da cewa shedar k
Ana tsammanin haihuwar jarirai 365,595 a jihar Jigawa cikin shekarar 2023. Abdullahi Kainuwa, kwamishinan lafiya na jihar Jigawa ne ya bayyana hakan ranar Alhamis.
Sanatan Najeriya ya bayyana abin da ya hango game da abubuwan da shugabancin Tinubu suka kunsa a yanzu da kuma abin da za a saka a nan gaba idan an dace.
Bayan yaye 'yan N-Power, gwamnatin Tinubu ta ce za ta kawo shirin da zai dauki matasa sama da miliyan 5 aiki a cikin shekaru 5 da ke tafe nan ba da jimawa ba.
Tsohon ministan Buhari ya bayyana yadda tsohon shugaban kasar ke rayuwar nadama bayan kammala mulki a yanzu duba da yadda aka samu tsaiko da yawa.
Siyasar Najeriya
Samu kari