Siyasar Najeriya
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, ya amince da naɗin wasu sarakunan gargajiya 6 da zasu dare karagar mulkin a yankunansu, sannan ya ƙara wa wasu girma.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta yi martani kan batun shirin sake tsayawa takarar Atiku Abubakar a zaben 2027. Atiku ya yi takara har sau shida.
Shugaban cocin INRI Spiritual Evangelical, Primate Babatunde Elijah Ayodele, ya yi hasashen ficewar Gwamna Umo Eno daga jam'iyyar PDP zuwa jam'iyyar APC.
Malamin addinin musulunci ya shawarci shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya koma cikin littafin Allah mai tsarki watau Alkur'ani akwai maganin kowace damuwa.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya rantsar manyan sakatarori 11 da maau ba shi shawara ta musamman 14 yayin da ake dakon hukuncin kotun kolin Najeriya.
Wani fitaccen malamin addinin kirista, Joshua Iginla, ya yi hasashen cewa idan Gwamna Abba Kabir Yusuf bai yi da gaske ba to zai rasa kujerarsa a kotun koli.
Daniel Bwala, kakakin rushashiyar kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa na Atiku Abubakar ya ce tsohon mataimakin shugaban kasar zai sake takara a 2027.
Deji Adeyanju, wani mai rajin kare hakkin dan Adam, ya shawarci Atiku Abubakar da ya hakura da yin takarar shugaban kasa a 2027. Ya ce Atiku na da girman kai.
Kwamitin gudanarwa na ƙasa na jam'iyyar PDP (NWC), ya yi watsi da batun dakatar da shugaban jam'iyyar na jihar Ondo da shugabannin jam'iyyar suka yi.
Siyasar Najeriya
Samu kari