Siyasar Najeriya
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya ce bai fara fadan shari'a da shugaban ƙasa Tinubu domin ya daina ba, sai Kotu ta yi hukunci.
Alhaji Atiku Abubakar, ya bayyana cewa ko kaɗan bai taɓa gigin cin amanar Bola Ahmed Tinubu ba a lokacin da suka ƙulla kawancen siyasa a zaɓem 2007.
Tsohuwar mamba a majalisar wakilan tarayya, Fatima Binta Bello, ta miƙa takardar fita daga jam'iyyar PDP nan take a ranar Alhamis, 5 ga watan Oktoba, 2023.
Biyo bayan kudirin da Sanata Yar'adua ya gabatar a majalisar dattijai, ta amince zata gayyaci manyan hafsoshin tsaro kan sace-sace ɗaiban jami'a a ƙasar nan.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta hannun sakataren watsa labaranta na ƙasa, Felix Morka, ta caccaki Atiku kan takardun karatun Shugaba Tinubu.
Alhaji Atiku Abubakar, Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Dan Takarar Shugaban Kasa na Jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, ya ce ya cigaba da aikin Fawehinmi ne.
Babu mamaki a yau Alhamis, jama'a su samu karin bayani a kan Bola Tinubu. Bayan kwanaki kusan uku ana surutu kan takardun Bola Tinubu, Atiku Abubakar zai yi jawabi.
Jam'iyyar New Nigeria People's Party (NNPP) ta goyi bayan mutanen da suka yi zanga-zanga a Landan game da hukuncin kotun zaben gwamnan jihar Kano.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio, na nan a matsayinsa na mutum lamba uku a ƙasar nan, rahoton tsige shi ba gaskiya bane.
Siyasar Najeriya
Samu kari