Siyasar Najeriya
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya bayyana cewa babu wani rikicin siyasa da zai sanya ya kasa cigaba da ayyukan da yake yi a jihar Rivers.
Wata mata ta haddasa gaba tsakanin Gwamna Rotimi Akeredolu da Mataiakinsa. Marigayi gwamna Rotimi Akeredolu ya yarda da Lucky Aiyedatiwa kafin a ci amanarsa.
Edision Ehie, ya yi murabus daga kujerar shugaban tsagi ɗaya na majalisar dokokin jihar Ribas, ya kuma aje kujerar mamba mai wakiltar mazaɓar Ahaoda ta gabas.
Shugaban APC na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya buƙaci kowane ɓangare da sabani ya shiga takaninsa da ɗan uwansa a jihar Benuwai su haɗa kai wuri ɗaya.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana cewa ba shi da burin da ya wuce ya gina al'umma mai cike da gaskiya da adalci da kawar da rashin haɗin kai.
Wani farfesa a fannin kimiyyar siyasa a jami'ar Nasarawa, Jideofor Adibe, ya ce zaben 2023 kaɗai ya isa a ce shugaban hukumar INEC na ƙasa ya yi murabus.
Jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) ta fito ta musanta batun cewa ta cimma yarjejeniya da jam'iyyar APC kan shari'ar gwamnan Kano da ke kotun koli.
Jam'iyyar PDP mai adawa ta bayyana shawari ga ma'aikata kan su tuburewa gwamnatin APC, inda suka ce ana kokarin mayar dasu bayi. Ta ce su yi amfani da karfinsu.
Ministar jin kai ta ce 'yan Najeriya su kwantar da hankali, gwamnatin Najeriya ta tsara yadda talakawa za su more a shekarar da za a shiga gobe Litinin.
Siyasar Najeriya
Samu kari