Siyasar Najeriya
Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya dakatar da ministar harkokin jin ƙai da yaƙi da talauci, Dokta Betta Edu, daga matsayinta nan take.
Tsohon kakakin shugaban ƙasa a mulkin Obasanjo da Jonathan, Mista Doyin Okupe, ya fice daga jam'iyyar Labour Party (LP), ya bayyana dalili mai kwari.
Shugaban jam'iyyar All Progressives Congress (APC) na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya yi magana kan gwamnoni, sanatoci da yan majalisun da za su dawo APC.
Betta Edu, dakatacciyar ministar jin kai da yaƙi da talauci ta riƙe manyan muƙamai a tarihin siyasarta kafin wannan abu ya faɗa kanta, mun tattara muku su.
Ana zargin ma'aikatar jin kai da cinye wasu kudade yayin da ake tsaka da wahala. An bayyana irin kudaden da ake son nemowa a ofishin nan ba da dadewa ba a kasar.
Wasu tsoffin gwamnonin PDP sun ce ba za su yi duk wani da aka tsayar a zaben 2023 ba sai dai su yi Bola Ahmad Tinubu a zaben da za a yi shekarar 2027 mai zuwa.
An ruwaito yadda wani dattijo ya samu kyautar mota daga hannun tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari don rage radadin da ake ciki a kasar nan yanzu.
Shugaban kasa Bola Ahmad Tibubu ya bayyana gargadinsa ga shugabannin tsaron Najeriya kn yadda tsaro ke ci gaba da lalacewa a yanayin da ake ciki.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) da Gwamna Hyacinth Alia sun samu sabani kan dakatar da zaben fidda gwani na zaben cike gurbi a jihar Benue.
Siyasar Najeriya
Samu kari