Siyasar Najeriya
Wasu jagororin addinin kirista a Najeriya sun bayyana cewa fargabar da su ke game da tikitin Musulmi da Musulmi ta gushe a yanzun bayan ganin kamun ludayin Tinubu.
Kotun ƙolin Najeriya ta kori karar da ɗan takarar gwamna a inuwar jam'iyyar SDP ya shigar kan zaben gwamnan jihar Delta wanda aka yi ranar 18 ga watan Maris. 2023.
Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya amince da ɗalibar aji 4 a jami'ar jihar Kwara a matsayin mai taimakawa kan bincike ga kwamitin sake fasalin haraji na shugaban ƙasa.
Sanatan Anambra ta kudu a majalisar dattawan Najeriya, Sanata Ifeanyi Ubah, ya canza sheka daga Young Progressives Party (YPP) zuwa All Progressives Congress (APC).
Kakakin LP na ƙasa, Abayomi Arabambi, ya ce Peter Obi na tattare da saɓani a takardun karatunsa musamman shaidar Digiri da kuma satifiket ɗin bautar ƙasa.
Mataimakin shugaban ƙasar Najeriya, Sanata Ƙashim Shettima da wasu gwamnonin jam'iyyar APC 14 sun sauka a jihar Imo yayin da APC zata kaddamar da kamfe.
Gidan labarai na kasar Birtaniya, BBC, ya fitar da rahoton da ke cewa babu wata hujja dake nunaTinubu na Najeriya ya kirkiri satifiket din bogi ta Jami'ar Chicago.
Tsohon gwamnan jihar Anambra kuma ɗan takarar shugaban ƙasa a inuwar jam'iyyar LP, Peter Obi, ya yi kira ga Bola Tinubu ya fito ya yi wa yan Najeriya bayani.
Takaddama kan takardun karatun shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ta sanya an bankaɗo takardun karatun da ƴan takarar shugaban ƙasa na 2023 suka ba INEC.
Siyasar Najeriya
Samu kari