Siyasar Najeriya
Terry Tukuwei, daraktan midiya na tawagar kamfen ɗan takarar gwamnan jihar Bayelsa a inuwar APC ya rasu a wani hatsarin jirgin ruwa da ya rutsa da shi.
Shahararren mawakin siyasa, Dauda Abdullahi Kahutu da aka fi sani da 'Rarara' ya bayyana cewa Buhari ya lalata kasar da gurbata komai kafin ya sake ta a 2023.
Primate Ayodele ya yi hasashen abun da zai faru a siyasar jihar Ondo. A jihar, gwamna Rotimi Akeredolu ba shi da lafiya, kuma ana yunkurin tsige mataimakinsa.
Sakamkon haɗarin jirgin ruwam da ya rutsa da daraktan kamfe da wata tawaga, jam'iyyar APC ta dakatar da yaƙin neman zaben takarar gwamna a jihar Bayelsa.
Jim kaɗan bayan Kotun koli ta yanke hukuncin kan zaben shugaban ƙasa, majalisar dattawa ta amince da sabon naɗin Tinubu na shugagan hukumar ICPC.
Jam'iyyar PDP ta ce Kotun koli ta bai wa yan Najeriya kunya saboda ita kaɗai suke hange a matsayin gidan da zai musu adalci, ta ce hukuncin ya sab awa doka.
Shugaban ƙasa, Ahaji Muhammadu Buhari, ya ce hukuncin da Ƙoli ta yanke abin farin ciki ne gare shi da sauran yan Najeriya, ya ce lokaci ya yi da mutane zasu dara.
Babbar jam'iyyar adawa PDP ta ɗauki matakin dakatar da shugaban mata na jihar Ondo, Folorunso Makinde bisa zargin koƙarin lalata ragowar mutuncinta.
Jim kaɗan bayan yanke hukunci a Kotun Ƙolin Najeriya, an ga gwamnan Bayelsa, Douye Diri yana taya Bola Ahmed Tinubu murnar nasarar da ya samu a Villa.
Siyasar Najeriya
Samu kari