Siyasar Najeriya
Tsohon kakakin yakin neman zaben shugaban kasa na Atiku Abubakar a zaben 2023, Daniel Bwala, ya bayyana martanin da Atiku ya yi masa bayan ya gana da Tinubu.
Wani jigo a jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ya bayyana cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya taka rawa a hukuncin Kotun Koli kan zabeɓ Kano da Plateau.
Dan takarar shugaban kasa a Labour ya bayyana kadan daga tashin hankalin da ya shiga bayan samun labarin kisan da aka yiwa Nabeeha bayan sace su da aka yi.
Buba Galadmina ya bayyana cewa, an samu nasara a kotun koli, da yanzu Najeriya ta kama da wuta kasancewar za a cutar da Abba Kabir Yusuf ta hanyar mulki.
Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida mai ritaya ya ce ba ya tsammanin sojoji zasu kara katsalandar a harkokin siyasar Najeriya nan gaba.
Legit ta samo daga farfesa Pantami cewa, ya samu wani dan uwansa kuma abokinsa zai ba da kudin fansan da aka nema na 'yan uwan Nabeeha da aka sace a Abuja.
An bayyana yadda wasu 'yan damafara suka damfari wani sanatan Najeriya makudan kudade tare da abokansa bayan da suka sace masa manhajar a wayarsa.
Wani jigo a jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP), Ibrahim Danlami Kubau, ya yi magana kan dalilin Tinubu na kin tsoma baki a shari'ar zaben gwamnan Kano.
Tsohon shugaban kasa a mulkin soja, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, ya yi magana kan tsarin jam'iyyun siyasan da yafi dacewa da dimokuradiyyar kasar nan.
Siyasar Najeriya
Samu kari