Siyasar Najeriya
Jam'iyyar APC ta yi magana kan hukuncin da INEC ta yanke na cire sunan Sylva daga cikin jerin sunayen ƴan takarar zaɓen gwamnan jihar Bayelsa na watan Nuwamba.
Benjamin Okezie Kalu ya ce bai da alakar siyasa kai-tsaye da Nkeiruka Onyejeocha da za su yi fada. Wadannan manyan ‘yan siyasa sun fito daga jihar Abia.
Tontoh Dikeh, jarumar masana'antar shirya fina-finan turanci watau Nollywood ta sauya sheƙa daga jam'iyyar African Democratic Congress (ADC) zuwa APC mai mulki.
Gwamna Seyi Makinde na Oyo da takwarorinsa na jihohin Legas, Ekiti da Ogun sun ziyarci gwamnan Ondo, Rotimi Akeredolu a gidansa da ke Ibadan ranar Talata.
Gwamnonin APC na Kudu maso Yamma, Sanwo-Olu (Legas), Biodun Oyebanji (Ekiti) da Dapo Abiodun (Ogun) sun ziyarci gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde a ofishinsa.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Enugu, ta bayar da umarnin a maye gurbin Samuel Anyanwu a matsayin sakataren jam'iyyar PDP na ƙasa.
Kotun sauraron kararraken zaben gwamnan jihar Adamawa ta shirya tsaf zata yanke hukunci kan nasarar gwamna Ahmadu Fintiri na PDP a zaben watan Maris, 2023.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Labour Party, Peter Obi ya yi magana kan muhimmancin bin doka da oda da barazanar da ƙin yin hakan ka iya yi ga dimokuradiyya.
Shugaban majalisar dattawa, Bukola Saraki, Gwamna Ademola Adeleke da sauran jiga-jigan jam’iyyar adawa sun isa jihar Kogi, gabannin fara kamfen din PDP.
Siyasar Najeriya
Samu kari