Siyasar Najeriya
Tsohon gwamnan jihar Kogi, Alhaji Yahaya Bello, ya fito ya yi magana kan batun neman shugabancin jam'iyyar APC na kasa da aka yada cewa yana da muradi.
Mambobin majalisar dokokin jihar Ogun sun kaɗa kuri'at ba gudu ba ja da baya a matakin tsige kakakin majalisar, sun rantsar da wanda zai maye gurbinsa yau Talata.
Jam'iyyar APC mai mulki ta gargaɗi tsohon gwamnan jihqr Kogi, Yahaya Bello, ya shiga taitayinsa doomin babu gurbinsa a kwamitin gudanarwa na ƙasa karkashin Ganduje.
Gwamnan jihar Ribas, Siminalayi Fubara ya koka kan yadɗa rikicin siyasar jihar Ribas ya zame masa karfen kafa, ya hana shi zama cikin farin ciki da iyalansa.
Majalisar dokokin jihar Edo ta ɗauki mataki kan wani ɗan majalisa ɗaya yayin da ta sahalewa Gwamna Godwin Obaseki ya karɓo bashin makudan kuɗi don yin ayyuka.
Tsohon mai magana da yawun dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Daniel Bwala, ya yi kus-kus a karo na biyu tare da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu.
Gwamna Babagana Umaru Zulum ya ce matuƙar yan Najeriya na son ƙasar nan ta matsa daga inda take sai sun rika bin doka da ka'iddan a kowane abu suke yi.
Shugaban APC ya bayyana cewa, ya gano hanyar da zai ci don tabbatar da ya kawo karshen duk wata kitimurmura da za a fuskantta nan gaba kan lamarin.
Tsohon hadimin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Bashir Ahmad, ya yi tsokaci kan yunkurin sulhun da ake yi tsakanin Rabiu Kwankwaso da Abdullahi Ganduje.
Siyasar Najeriya
Samu kari