Siyasar Najeriya
Jam'iyyar PDP ta lashe zabe a akwatin farko da aka fara sanar da sakamakon zabensa a jihar Imo. Wannan nasarar, tuni dan takarar gwamnan jihar na PDP ya hasasho ta.
A yayin da ake gudanar da zabukan zabe a jihar Bayelsa, wasu masu zabe sun yi zargin jam'iyyar APC da PDP suna siyan kuri'u daga masu zabe a wasu yankuna.
Tsohon shugaban ƙasa, Dakta Gooduck Ebele Jonathan, ya bukaci majaisar tarayya ta fara shirye-shiryen dakatar da zaɓukan da ake shirya wa a bayan babban zabe.
Tsohon Gwamnan jihar Filato, Simon Bako Lalong, ya ce har yanzun bai yanke hukuncin kan Muƙamin da zai runguma ba tsakanin Minista da Sanata bayan hukuncin Kotu.
Kotun ɗaukaka kara ta amince da hukuncin Kotun zaɓe, ta fattaki ƙararrakin jam'iyyun AA da APC da suka kalubalanci nasarar Gwamna Umo Eno na Akwa Ibom.
Kotun ɗaukaka kara mai zama a Abuja ta kori wata sabuwar ƙarar da aka nemi haramtawa ɗan takarar APC a jihar Bayelsa, Sylva shiga zaben Gwamna gobe Asabar.
Babban jam'iyyar hamayya a Najeriya (PDP) ta bukaci Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta (INEC) ta maye gurbin kayan zabe da suka salwanta a hatsarin jirgin ruwan Bayelsa.
Jami'an hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC), sun kasa samun motocin da za su yi jigilarsu zuwa rumfunan zaɓe, a zaɓen gwamnan jihar Kogi.
Rahotannin da ke fitowa sun tabbatar ɓarkewar rikici a ƙauyen Agudama-Ekpetiama a jihar Bayelsa yayin da jami'an INEC suka tsere domin tsira da ransu.
Siyasar Najeriya
Samu kari