Siyasar Najeriya
Shugaban APC na ƙasa, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya kore dukkan wani shakku kan cewa alaƙarsa da Kwankwaso ba zata yi ƙarko ba koda sun haɗu a APC.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya taya gwamna Siminalayi Fubara da Kefas murnar samun nasara a kotun kolin Najeriya yau Alhamis.
Oserhemen A. Osunbor ya shiga neman takarar gwamna a jam’iyyar APC mai adawa. Shekaru 16 da rasa mulki, tsohon Gwamna mai shekaru 72 ya sake fitowa takara.
Gwamnan Siminalayi Fubara ya sake rantsar da kwamishinoni 9 masu goyon bayan Nyesom Wike a gidan gwamnatinsa da ke Fatakwal, babban birnin jihar Ribas.
Shugaban gwamninin APC kuma gwamnan jihar Imo, Hope Uzodinma ya bayyana muhimmancin jihar Kano a siyasar Najeriya bayan Ganduje ya roki Abba Kabir.
Tsohon daraktan yakin neman zaben Atiku Abubakar a jihar Ondo, Sanata Kunlere ya tattara kayansa ya fice daga jam'iyyar PDP gabanin zaben gwamna.
Gwamna Babagana Zulum ya bayyana cewa Boko Haram ta lalata gidaje sama da kaos 90 a jihar Borno amma zuwa yanzu sun fara kokarin sake gina gidajen.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya yi martani bayan Kotun Koli ta tabbatar da nasararsa a matsayin zababben gwamnan jihar. Fubara ya yabi Tinubu da Wike.
Majalisar dokokin jihar Ondo ta bayyana matsayarta kan sabon mataimakin gwamnan da Gwamna Lucky Aiyedatiwa ya nada a jihar domin taya shi gudanar da mulki.
Siyasar Najeriya
Samu kari