Siyasar Najeriya
A yayin da ake shirin yin zaben gwamna a jihar Kogi a ranar Asabar 11 ga watan Nuwamba, ana fatan Gwamna Yahaya Bello zai mika mulki ga sabon gwamna.
Rahotanni daga ƙaramar hukumar Brass ta jihar Bayelsa sun nuna an samu tashin tashina tsakanin magoya bayan APC da na PDP kan sauke kayayakin zabe.
Sanata Samuel Nnaemeka Anyanwu, ɗan takarar Gwamna a inuwar jam'iyyar PDP ya musanta rahoton da ke yawo cewa ya hakura da shiga takara a zaben gobe.
Yayin da ake shirye-shiryen gudanar da zabe a jihohin Kogi da Bayelsa da Imo, masana sun yi martani kan wanda zai yi nasara musamman a jihar Kogi.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya isa jihar Kogi domin halartar ralin yakin neman zaben ɗan takarar gwamna a inuwar PDP, Melaye.
Kotun ɗaukaka kara ta sanya ranar Asabar domin sauraron karar da ɗan takarar APC ya shigar yana mai kalubalantar nasarar Gwamna Celeb Mutfwang na jam'iyar PDP.
Abdulaziz Abdullahi Umar Ganduje ya je ofishin NNPP, ana tunanin zai koma jam’iyya mai kayan marmari. Shi kuwa ‘Danuwansa watau Umar Abdullahi Ganduje 'dan APC ne.
Gwamnan jihar Rivers, Fubara ya yada makaman yakinsa, yayin da ya hadu da Wike a wani taro a jihar. Fubara ya ce lokacin rikici a tsakaninsu ya kare.
Yan kwanaki kafin zaben gwamnan jihar Kogi, jam'iyyar SDP ta karyata rade-radin cewa dan takararta, Muritala Yakubu Ajaka, ya janye daga tseren zaben.
Siyasar Najeriya
Samu kari