Siyasar Najeriya
Shugaban jam'iyyar PDP na jihar Ribas, Desmond Akawor, ya haƙura da muƙaminsa na jam'iyya bayan shugaban ƙasa Tinubu ya naɗa shi babban muƙamin tarayya.
Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya ziyarci shugaban jam'iyyar APC ta kasa, Dakta Abdullahi Umar Ganduje a yau Juma'a 24 ga watan Nuwamba a Abuja.
Gwamnonin jam'iyyar PDP sun bayyana yaƙinin cewa kotun koli zata yi wa gwamna Lawal na Zamfara da Mutfwanga na Filato bayan tsige su a kotun daukaka kara.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya gayyaci baki ɗaya mambobin majalisar dokokin jihar Ondo zuwa Abuja ranar Jumu'a domin sasanta rikicin siyasar jihar.
Jam'iyyar NNPP ta ce tana fatan Kotun Koli ta kawo karshen wannan dambarwar da ta mamaye hukuncin Kotun Daukaka Kara kan zaben gwamnan jihar Kano.
Shugabannin jam'iyyar All Progressives Congress (APC), na jihar Rivers, sun bayyana matsayarsu kan sauke su daga mukamansu da kwamitin NWC ya yi.
Yan sanda da jami'an sibil defens sun hana taron addu'o'in da magoya bayan NNPP suka shirya gudanarwa a filin Marhala ranar Alhamis, 23 ga watan Nuwamba, 2023.
Manyan jam'iyyu masu hamayya da juna APC da NNPP sun shirya zanga-zanga da rali a jihar Kano ranar Asabar mai zuwa, 25 ga watan Nuwamba, 2023 kan tsige Abba.
Jam'iyyar APC ta ce tana da majiya mai karfi da ta nuna cewa magoya bayan NNPP na shirin farmakan wasu jiga-jiganta ranar Asabar, ta roki yan sanda su ankara.
Siyasar Najeriya
Samu kari