Siyasar Najeriya
Wata mata daga cikin deleget ta haihu lami lafiya a Otal ɗin da ake aje su gabanin zuwa kaɗa kuri'a a zaben fidda ɗan takarar gwamna na PDP a jihar Edo.
Kakakin majalisar dokokin jihar Delta, Honorabul Emomotimi Guwor, ya rantsar da sabbin mambobi biyu na jam'iyyar APC bayan sun yi nasara a zaben cike gurbi.
Attajirin ɗan kasuwa kuma lauya, Asue Ighodalo, ya samu nasarar zama ɗan takarar gwamnan jihar Edo karkashin inuwar Peoples Democratic Party (PDP).
Wasu mata masu ɗumbin yawa sun fito tattakin nuna goyon baya ga Gwamna Sim Fubara na jihar Ribas, sun roƙi ƴan siyasa su bar gwamnan ya yi mulki lafiya.
Gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu, ya ɗauki muhimman matakai da nufin rage wa mutanen jiharsa radaɗin wahalar matsin tattalin arzikin da aka shiga a ƙasa.
Yayin da ya tafi kasar Saudiyya da Gwamna Namadi, Kakakin Majalisar jihar Jigawa, Haruna Aliyu Dangyatin ya sha da kyar yayin da aka yi kokarin tsige shi.
Babbar kotun jihar Kano ta rushe matakin dakatarwan da aka ɗauka kan tsohon gwamnan jihar, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ta aike da sako ga wasu shugabanni.
Jigon APC a jihar Oyo ya koka kan abinda ya kira rashin adalcin gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu bayan ya samu nasara a zaben shugaban ƙass na 2023.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Akpabio, ya yi zargin cewa duk wannan zanga-zangar da mutane ke yi kan tsadar rayuwa makirci ne da wasu suka shirya.
Siyasar Najeriya
Samu kari