Siyasar Najeriya
Gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara ya zama mutum na farko da ya fara biyan albashin wata 13 a shekara ɗaya ga ma'aikatan gwamnati a tarihin jihar.
Mutanen da tsohon gwamnan jihar Ondo, Marigayi Rotimi Akeredolu, ya naɗa a muƙamai na ci gaɓa da miƙa takardar murabus bayan rasuwarsa ranar Laraba.
Babbar jam'iyyar adawa ta ƙasa PDP ta jaddada cewa ba gudu ba ja da baya dukkan yan majalisar jihar Ribas da suka sauya sheƙa zuwa APC sun rasa kujerunsu.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya tara masu buƙata ta musamman akalla 2,000 a gidan gwamnati, ya raba musu tallafin N20,000 kowanen su da kayan abinci.
Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo ya bada umarnin tafiya hutu na zaman makoki sakamakon rasuwar tsohon gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu ranar Laraba.
An yi hasashen makomar Gwamna Abba Kabir Yusuf na jam'iyyar NNPP a kotun koli yayin da ake shari'a a tsakanin jam'iyyar APC da NNPP ta kara daukar zafi.
Oluwarotimi Akeredolu Jnr, ɗa ga marigayi tsohon gwamnan jihar Ondo ya ce mahaifinsa ya rasu ne yana cikin bacci a gadon asibitin da yake jinya a ƙasar Jamus.
Hadiman tsohon gwamnan jihar Ondo da ya gabata, Rotimi Akeredolu akalla uku sun aje aiki jim kaɗan bayan rantsar da Aiyedatiwa a matsayin sabon gwamnan jihar.
Fasto Osagie Ize-Iyamu ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar gwamnan jihar Edo a karkashin inuwar jam'iyyar All Progressives Congress (APC), a zaben 2024.
Siyasar Najeriya
Samu kari