Siyasar Najeriya
Tsohon gwamnan jihar Anambra, Peter Obi da Gwamna Alex Otti sun kira taron masu ruwa da tsakin Labour Party, za a yi taron ranar 4 ga watan Satumba, 2024.
Ambasada Ajadi, jigo a jam'iyyar NNPP ya bayyana cews ba ƙiyayya ta sa aka jin yana yawan caccakar gwamnatin shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ba.
Tsohon mai magana da yawun kwamitin kamfen shugaban kasa na Atiku/Okowa 2023, Daniel Bwala ya ce wasu ƴan siyasa na amfana da matsalar tsaron Najeriya.
Tsohon mai binciken kudi na kasa na jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya, Cif George Moghalu, ya sanar da yin murabus daga jam'iyyar. Ya fadi dalilinsa.
Babban hafsan sojin Najeriya, Manjo Janar Taoreed Lagbaja ya ce ba za su saurari masu son juyin mulki ba kamar yadda wasu ke ta kiraye-kirayen a yi.
Jam'iyyar APC ta kasa ta kira taron gaggawa kan rikicin da ya barke a APC a jihar Benue wanda ya shafe sama da shekara. Za a yi taron APC ne a birnin tarayya Abuja.
Dan takarar gwamnan PDP a jihar Edo, Asue Ighodalo ya sha alwashin tabbatar da ya tsaya da kafafunsa ba tare da barin wasu suna juya shi kamar waina ba.
Tsohon shugaban ƙasa, Olusegun Obasanjo ya gatgaɗi shugabannin Afirka da su tashi tsaye su tunkari ƙalubalen da suka addabi matasa tun kafin lokaci ya ƙure.
Tsohon mataimakin shugaban APC na shiyyar Arewa maso Yamma, Salihu Lukman ya ce babu ta yadda jam'iyyun adawa da za su iya kifar da Tinubu a zaɓen 2027.
Siyasar Najeriya
Samu kari