Siyasar Najeriya
'Yan sanda sun mamaye hedikwatar PDP a Abuja bayan rikicin jam'iyyar PDP ya yi kamari. An samu sakatarorin jam'iyyar PDP biyu bayan hukuncin kotu.
PDP ta ce ta shirya domin kwace mulkin Najeriya a 2027. Sakataren jam'iyyar ya ce suna hade waje daya karkashin jagorancon Umar Damagun a fadin kasa baki daya.
Kakakin tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Yemi Osinbajo, ya musanta labarin da ake yaɗawa cewa mai gidansa ya bar jam'iyyar APC da kuma siyasa gaba daya.
Ana ta kiraye-kiraye ga Seyi Tinubu ya nemi takarar gwamnan Lagos, Ministan Matasa a Najeriya, Ayodele Olawande, ya bayyana matashin da cewa ya cancanta.
Tafiyar siyasar tsohon gwamnan Kano, Mallam Ibrahim Shekarau ta League of Northern Democrats na sake samun ƙarfi bayan goyon bayan tsofaffin shugabannin kasa.
Jam'iyyar PDP a jihar Abia, Kelvin Jumbo Onumah ya sauya sheka zuwa APC tare da dubannin magoya bayansa, ya ce zai ba da gudummuwa wajen kawo ci gaba.
Wata majaiya mai tushe ta bayyana akwai wasu alamu da suka sa aka fara zargin wasu gwamnoni da shirin sauya sheka daga PDP zuwa APC gabanin zaɓen 2027.
Shehu Gabam ya kare ganawarsa da tsohon gwamnan Kaduna, El-Rufai. Ya ce jam’iyyar SDP tana kokarin gyara Najeriya yayin da tattalin arzikin kasar ke tabarbarewa.
Wasu shugabannin PDP a jihar Delta sun magantu kan rade-radin cewa Gwamna Sheriff Oborevwori zai koma APC inda suka kalubalance shi da ya fito ya fadi gaskiya.
Siyasar Najeriya
Samu kari