Siyasar Najeriya
Hukumar zabe mai zaman kanta ta bai wa zababben gwamnan jihar Edo takarɗat dhaidar lashe zaben da aka yi ranar Asabar, 21 ga watan Satumba, 2024.
Tsohon kakakin kwamitin kamfen PDP a 2023, Daniel Bwala ya ce sai dai zato amma babu wanda ya san ainihin waɗanda Tinubu zai kora da waɗanda za su tsaya.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya nemi yafiyar tsohon gwamna, Rashidi Ladoja kan wasu abubuwa da suka faru a baya inda ya ce ba shi da wata matsala da shi.
Tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya ce dole sai yan Najeriya sun gyara halinsu kafin kawo karshen magudin zabe a Najeriya, ya ce na'urar zabe ta yi kadan.
Hukumar yaƙi da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa zagon ƙasa EFCC ta kuma gani wata sabuwar badaƙala kan tsohon gwamnan Kogi, Yahaya Bello, ta garzaya kotu.
Hukumar yaƙi da masu cin hanci da rashawa ta ce za ta yi duk mai yiwuwa wajen tabbatar d Yahaya Bello ya fuskanci shari'a kan tuhumar karkatar da N80.2bn.
Jam'iyyar APGA ta fara aiwatar da shirye-shiryen dakatar da gwamnan jihar Anambra, Chukwuma Soludo. Jam'iyyar APGA na zarginsa da yi mata zagon kasa.
Jam'iyyar NNPP reshen jihar Nasarawa ta gano cewa rabuwar kan shugabanninta na ƙasa ne ya jawo ƴan majalisa da take da du suka sauya sheƙa zuwa APC.
Akwai masu shirye shiryen maye gurbin Umar Iliya Damagum daga shugabancin jam'iyyar PDP. Mun yi duba kan 'yan siyasan da za su iya maye gurbinsa daga Arewa.
Siyasar Najeriya
Samu kari