Siyasar Najeriya
Tsagin Ahmed Ajuji na jam'iyyar NNPP ta bayyana cewa tsagin Agbo Major ba shi da ikon korar Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso daga jam'iyya domin su ba 'yan jam'iyya ba.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai ya ce ya tallata Tinubu a 2023 don Allah, ƙasa da jam'iyya, ba don wata riba ba, yana mai cewa komai ya wuce a yanzu.
Shugaban bankin raya Afrika (AfDB) kuma tsohon minista a mulkin Goodluck Jonathan, Akinwumi Adesina ya magantu kan takarar shugaban kasa a nan gaba.
Kotun kolin Najeriya ta kawo ƙarshen taƙaddama kan sauya shekar ƴan Majisar dokokin Ribas 27, ta sallami ƙarar da Gwamna Fubara ya ɗaukaka zuwa gabanta.
Tsohon gwamnan Ekiti, Kayode Fayemi ya bayyana cewa rikicin siyasa da ake yawan gani a tsakanin 'yan siyasa bai taka kara ya karya ba, ana yi ne don wasa da jama'a.
Atiku Abubakar ya gana da tsohon Shugaban Kasa Obasanjo a Abeokuta. Ana hasashen tattaunawar ta shafi shirye-shiryen tunkarar zaben 2027 tare da sauran ‘yan hamayya.
An samu bayanai kan ganawar sirri da Sanata Rabi'u Kwankwaso ya yi da Ra'uf Aregbesola da ake hasashen za ta yi tasiri a yankin da Tinubu ke da goyon baya sosai.
Sakataren PDP da ake ta tababa kan kujerarsa, Sanata Sam Anyanwu ya zargi gwamnonin PDP da kokarin tsige shi saboda dangantakarsa da Nyesom Wike.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa (APC), Abdullahi Umar Ganduje, ya yi magana kan zaben gwamnan jihar Anambra. Ya nuna cewa lokaci ya yi da yakamata a samu canji.
Siyasar Najeriya
Samu kari