Siyasar Najeriya
Wasu kungiyoyi a Arewa maso Gabas sun saba da juna kan wanda ya kamata a dauka a madadin Kashim Shettima a matsayin mataimakin shugaban kasa a zaben 2027.
Wasu 'yan siyasar Arewa ta Yamma sun gana da Atiku Abubakar tare da wasu 'yan Kannywood a Abuja. Sun tattauna maganar kayar da Bola Tinubu a zaben 2027.
Tsohin gwamnan Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai ya bayyana cewa sun nemi rijostar sabuwar jam'iyya ne saboda kaucewa rigingimun da jam'iyyun adawa ke fama da su.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya sake caccakar gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya bayyana cewa Allah ya kare shi daga annoba.
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar, tsohon gwamnan jihar Kaduna Nasir El-Rufai, da sauran manyan 'yan adawa sun zaɓi sabuwar jam'iyyar ADA.
Kungiyar Northern Nigeri'as Progressive Youth Assembƙy ts shawarci mai girma Bola Tinubu ƴa zabi Sanata Barau a matsayin mataimakinsa a zaben shekarar 2027.
Fadar shugaban kasa ta ce Bola Tinubu da mahaifiyarsa ba su da hannu wajen rusa zaben MKO Abiola na 1993. Sule Lamido ne ya ce ya taimaka wajen rusa zaben.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ya bayyana aniyarsa ya ganin cewa mai girma Bola Tinubu ya rabu da mulki a babban zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
A yayin da ake ta shirin tunkarar zaben 2027, hadimin Alhaji Atiku Abubakar ya musanta cewa masu son kafa hadaka sun zabi ADA a matsayin jam'iyyar su.
Siyasar Najeriya
Samu kari