Shugaban Sojojin Najeriya
Ana zargin Jami'an tsaron SSS sun tasa keyar Aminu har fadar shugaban kasa, gaban Aisha Buhari inda suka rika jibgarsa, 'yan sanda sun ce sam babu ruwansu.
Hedkwatar tsaro ta Najeriya ta fitar da sunayen kwamandojin yan ta'adda 19 da ake nema ruwa a jallo. Yan ta'addan sun dade suna adabar garuruwa da dama a arewa.
Za a ji wasu Masu garkuwa da mutane a jihar Zamfara sun bukaci sababbin kudin da aka buga a matsayin kudin fansar wasu mutane hudu da suka dauke a garin Gusau.
Dakarun sojojin Najeriya sun yi nasarar halaka kwamandojin haramtaciyyar kungiyar IPOB/ESN a kalla 13 a yankin kudu maso gabas a yakin da ta ke yi da bata gari.
Sojojin Najeriya sun bindige abokin aikinsu har lahira bayan ya bude wuta a sansani tare da halaka wata ma'aikaciyar bada agaji da kuma raunata direban jirgi.
Dakarun sojojin Najeriya na Operation Hadin Kai sun yi nasarar halaka babban kwamandan Boko Haram mai suna Abu Hassan da wasu mayakansa guda 13 a Mafa, Borno.
Sojoji da suka je maganin masu tada zaune tsaye sun shiga fada da matasa. Ba wannan ne karon farko da aka samu irin wannan takaddama a yakin kudu maso gabas ba.
Sababbin salon da sojoji da sauran dakaru suka dauka yana taimakawa. Janar Babagana Monguno wanda shi ne Mai bada shawara a kan sha’anin tsaro ya fadi haka
Manyan ‘yan majalisar Shura na kungiyar ISWAP,Ali Kwaya da Bukar Mainoka tare da wasu ‘yan ta’addan sun mutu sakamakon bama-bamai da sojin sama suka Harba musu.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari