Shugaban Sojojin Najeriya
An cafke wasu mutane 4 da suka ba ‘Yan ta’adda sirrin Jami’an tsaro wajen fasa gidan yarin Kuje. Yanzu haka wadanda aka cafke su na hannun hukuma domin bincike.
Shahararren malamin addinin musulunci, Sheikh Ahmad Gumi, ya soki gwamnatin tarayya kan barazanar da ta yi na hukunta kafafen watsa labarai game da wallafa bidi
Abuja - Rundunar sojin Najeriya ta sauya wa wasu manyan Dakarun ta wanda suka hada da Hafososhi da Kwamandoji wuraren aikin su. Rahoton BB dan inganata ayyu.
Hafsun Sojoji ya yi girgiza a gidan Soja a makon nan inda Janar Faruk Yahaya ya bada mukamai a gidan soja. An nada irinsu Ndahi, FS Etim, EA Orakwe, da JO Are.
Gwamnatin Buhari tayi karin-haske a kan abin da ya jawo asusun rarar mai ya yi kasa. Ministar kudi tace an yi amfani da $1bn ne wajen magance matsalar tsaro.
Gwamnan Kaduna Nasir El-Rufai ya ce shine ya fada wa Shugaba Muhammadu Buhari cewa yan ta'adda sun yi barazanar za su sace shi, rahoton Daily Trust. A wani faif
Abuja - Tsohon Shugaban Hukumar Kare Hakkokin Dan Adam ta Najeriya, Farfesa Chidi Odinkalu, ya bayyana shugaban kasa Muhammadu Buhari a matsayin malalaci da.
Za a ji Muhammadu Buhari ya kira taron tsaro a fadar Shugaban kasa. Taron ya biyo bayan barazanar da ‘Yan Majalisar Dattawa suke yi na tunbuke Shugaban kasar.
'Dan Majalisar Daura, Sandamu da Mai Aduwa watau Fatuhu Mohammed ya ga ta kansa a karshen makon da ya gabata a gidansa a Katsina, domin wasu sun kawo masa hari.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari