Shugaban Sojojin Najeriya
Wasu sojoji sun yi yunkurin tare mutanen da suka biyo kan hanya a Asokoro da ke garin Abuja, a dalilin haka wani jami'i ya yi gangancin harbi, ya kashe mutum.
Shugaba Muhammadu Buhari ya yabawa kwamandan dogaran fadarsa, wanda ya samu karin girma zuwa matsayin Manjo Janar a soja. Yace kwazonsa ne ya kai shi wurin.
Fitaccen malami a BUK, Farfesa Bello Ibrahim, ya bayyana cewa da wuya ta'addanci ya kare a yankin arewa nan da shekaru 30 idan ba dau mataki da ya dace ba.
Wannan rahoto ya kawo maku duk wasu hukuncin Alkalai da aka yi a shekarar nan da suka shiga littatafan tarihi har abada. Akwai shari’ar Nnamdi Kanu, hijabi, dsr
Gwamnan jihar Zamfara, Alhaji Bello Muhammad Matawalle, ya aike da sakon jaje gami da ta’aziyyarsa ga iyalan wadanda suka mutu sakamakon luguden Jiragen NAF.
Dakarun rundunar sojojin Najeriya sun kai harin bazata kan mayakan kungiyar ta'addanci na Boko Haram a yankin Mafa da ke Borno. Sun kashe yan ta'adda da dama.
Gwamna Ademola Adeleke ya yi bayanin abin da ya sa Jami’an DSS su ka rabu da shi. Ana raya cewa DSS sun janye jami’ansu ne saboda Gwamnan ya ci masu mutunci.
Tukur Buratai, tsohon babban hafsan sojojin kasa ya nuna farin ciki bayan dansa ma suna Tukur Buratai Jnr ya tuka shi a jirgin sama daga Sokoto zuwa Abuja.
Lucky Irabor, babban hafsan tsaro na Najeriya ya ce rundunar sojoji na fuskantar matsin lamba na yin katsalandan a babban zaben 2023 amma ba za su yi hakan ba.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari