Shugaban Sojojin Najeriya
Wata jami’ar rundunar sojin Najeriya da suna ogunleyeruthsavage1 a TikTok ta zargi wasu manyan jami’an sojoji da cin zarafinta saboda ta yi yarda su yi lalata.
Wasu sojoji guda biyu sun samu nasarar kama wani mutum da ya ke amfani da kakin soja wajen damfarar mutane a Nasarawa. Sun kama shi ne a garin Awe da ke jihar.
Hakkokin sojojin da su ka mutu ko aka hallaka a filin daga zai fito bayan an cire rai. Shugaban hafsun sojoji ya ce tun 2011 iyalan jami'an tsaro ke jiran kudin.
Shugaban kasa Bola Ahmad Tibubu ya bayyana gargadinsa ga shugabannin tsaron Najeriya kn yadda tsaro ke ci gaba da lalacewa a yanayin da ake ciki.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya nusar da mata kan muhimmancin shiga aikin soja musamman nan a sojan kasa. Ya ce an bar su a baya a wurare da dama.
Wasu matasa shida daga jihar Kaduna za su fuskanci fushin gwamnatin jihar Legas kan takardun bogi. Matasan sun yi amfani da takardun zama 'yan Legas ne.
Za a ji cewa ‘Yan Boko Haram sun hallaka mutane a Borno a harin farko a sabuwar shekara. An tsinci gawawwaki 12 kuma an samu wasu Bayin Allah da su ka samu rauni.
Hedikwatar rundunar tsaro (DHQ) ta sanar da cewa dakarun sojoji sun sheke yan ta'adda 6,886 da cafke 6,970 da ake zargi daga watan Janairu zuwa Disamban 2023.
Ana zaman dar-dar a jihar Anambra, yayin da shahararren dan kasuwa, Nicholas Ukachukwu, ya nemi a ba shi sojoji 16, da 'yan sanda 20, da kuma DSS 12.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari