Shugaban Sojojin Najeriya
Za a ji labari cewa An yi kira ga Bola Tinubu a wajen taron Goke Omisore Annual Lecture (GOAL) da The Voice of Reason (VOR) ta shirya wannan karo a Legas.
Rundunar sojojin Najeriya ta bayyana cewa dakarun Operations Safe Haven (OPSH) sun kama Lot Dauda, makashin Misis Dorathy Jonathan a kudancin Kaduna.
Sojoji da-dama sun mutu yayin da su ke kare kasa. Janar Taoreed Lagbaja a matsayinsa na hafsun sojojin kasa ya sanar da cewa Bola Tinubu ya ce a fito da kudinsu.
Masu garkuwa da mutane sun auka gidan ‘dan sanda, sun yi gaba da iyalin jami’in tsaro. Majiyoyi sun shaida cewa masu garkuwa da mutanen sun zo ne da makamai.
Shugaba Bola Tinubu ya cika kwanaki dari a kan mulki, amma akwai tarun matsaloli da ke kawo cikas ga gudanar da gwamnatinsa da aka gagara shawo kansu har yanzu.
Wasu ba su ki sojoji su karbi mulkin Najeriya ba, hakan zai sa ayi waje da Bola Tinubu. Charly Boy ya ce kyau abin da ya faru a kasashen Afrika ya faru a nan.
Wasu sun shiga ha’ula’i a lokacin da su ke tafiya a kan hanyar Abuja-Lokoja a makon jiya. Masu garkuwa da mutane sun yi gaba da fasinjoji bayan tare motoci
Fitaccen malamin addinin na na cocin INRI Evangelical Spiritual Church, Primate Elijah Ayodele, ya bayyana cewa ya hasaso juyin mulki a wasu ƙasashen Afrika 3.
Duk sojan da bai da shirin yi wa manya biyayya ya bar gidan soja. Kwamandan runduna ta 81 a gidan sojojin kasa ya gargadi dakarun Najeriya da cikakkiyar biyayya
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari