Shugaban Sojojin Najeriya
A karo na farko, CDS Christopher Musa, da shugaban hukumar NDLEA na ƙasa, Buba Marya, sun gana a babbak birnin tarayya Abuja, CDS ya yi alkawarin tona wasu.
Wani fitaccen lauyan Najeriya, Ismail Balogun ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya cika alkawarin da ya dauka wa mutanen Tudun Biri da sojoji suka sakarwa yan uwansu bam
Muhammadu Sanusi II da fitattun ‘Yan siyasa da masu mulki sun ziyarci Tudun Biri bayan kashe mutane. Mun jero gudumuwar da manya su ka bada bayan harin da aka kai.
Babban hafsan tsaron Najeriya, CDS Christopher Musa, ya ce duk wanda aka gano yana da laifin a jefa wa mutane Bam a Kaduna zai girbi abinda ya shuka.
Malaman Musulunci daga Arewacin Nejeria sun yi ganawar sirri da Babban Hafsan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa, kan harin da jirgin soja ya kai a Kaduna.
Majalisar ECOWAS ta fadaawa Africans Without Borders abin da ake jira kafin a cire takunkumi a kan Nijar. Kungiyar ta na aiki a kasashe irinsu Benin, Gambiya, Ghana.
A'ummar garin Tudun Biri, da sojoji suka yi sakarwa bama-bamai da ya kashe akalla mutum 100 sun musanya shigar da gwamnatin Tinubu kara kotu da neman diyyar N33bn.
Naira biliyan 33 al'ummar Tudun Biri su ke nema daga aljihun gwamnati a matsayin diyyar rayuka saboda ana tsakiyar taron maulidi sojoji sun harbawa jama'a bam.
Sojoji sun kai hare-hare akalla takwas kan fararen hula a Najeriya a cikin shekaru shida, inda abin ya fi shafar Arewacin kasar kawai. Mutane da dama sun mutu.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari