Shugaban Sojojin Najeriya
Babban Hafsan tsaro na Najeriya, Janar Christopher Musa Gwabin, ya taya 'yan uwan sojojin Najeriya da 'yan ta'adda suka kashe a jihar Neja. Ya ce rundunarsu.
Shugaban sojojin juyin mulkin jamhuriyar Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya shiga wata yarjejeniya ta ƙawance na soji, da kasashen Mali da Burkina Faso.
Wasu 'yan bindiga da ake tunanin 'yan fashi da makami ne sun farmaki wata motar sojoji a Benin City na jihar Edo. 'Yanm fashin sun halaka soja 1 tare da ɗauke.
Jami'an rundunar sojojin Najeriya sun yi fito na fito da wasu gungun 'yan daba a wani ƙauyen jihar Ebonyi da ke fama da rikice-rikece na tsawon shekaru. 'Yan.
Sojojin juyin mulkin jamhuriyar Nijar sun ce ba zai yiwu su mayarwa da hamɓararren shugaban ƙasa Mohamed Bazoum mulkinsa ba. Abdulsalami Abubakar ne ya bayyana.
Ƙasashen Algeria da Egypt sun nuna rashin amincewarsu kan amfani da ƙarfin soji domin dawo da dimokuraɗiyya a jamhuriyar Nijar da kungiyar ECOWAS ke shirin yi.
Hukumar Matasa Masu Yi Wa Kasa Hidima (NYSC) ta bude sansaninta da ke Maiduguri a jihar Borno bayan shafe shekaru 13 a rufe saboda rashin tsaro da ya addabe su.
Za a ji cewa Hajiya Naja’atu Muhammad, ta soki gwamnatin Bola Tinubu kan yakin da ta ke shirin yi da Nijar, ta na ganin mutanen Arewacin Najeriya aka yaka.
A yau ne aka birne Ibrahim Adamu Abubakar wanda jami'in sojojin sama ne da 'yan ta'adda su ka halla, wannan soja mahaddacin Al-kur’ani ne kuma mai neman ilmi.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari