Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Tsohon sarkin Kano, Sanusi Lamido Sanusi, ya ce ƙasar nan ta tafka babbar asara rashin samun mataimakin shugaban kasa, Yemi Osinbajo, a matsayin shugaban ƙasa.
Yaron tsohon Sarkin Kano, ya ce babu wani laifi da mahaifinsu ya aikata, illa sukar Gwamnati, ya ce tofa albarkacin baki kan tattalin arziki bai saba doka ba
Za a ji a ranar Asabar ne Sarkin Kano na 14, Muhammadu Sanusi II ya yi fita cikin kayan sarauta yayin da mutane su ke ta surutu a kan yiwuwar komawarsa mulki.
Kwankwaso ya bayyana matsayar sabuwar gwamnatin Kano da za a kafa nan kusa game da yiwuwar dawo da Sanusi II zuwa masarautar Kano bayan karbar mulkin jihar.
A wani kauye da yake cikin karamar hukumar Kabba Bunu ta jihar Kogi, ‘Yan bindiga sun kai harin tsakiyar dare, sun yi awon gaba Mai Martaba da wasu mutum biyu.
Ana farautar wadanda Bola Tinubu zai ba mukami a Gwamnatinsa idan ya dare kan mulki. Wasu da ake kawowa a rai sun hada da Muhammadu Sanusi II ko James Faleke.
Muhammadu Sanusi II ya ce akwai rashin jituwa da rabuwar kai a kasar nan, yake cewa tun bayan yakin Biyafara, ‘Yan Najeriya ba su taba rabuwa irin yanzu ba.
An fahimci cewa wasu wadanda Bola Tinubu yake jin shawararsu, sun dage Sanusi Lamido Sanusi watau Muhammadu Sanusi II ya koma kan kujerarsa na Gwamnan CBN.
.‘Yan Sanda sun kama Sarki kan sukar Gwamna a WhatsApp a Najeriya. ‘Yan Sanda su na tuhumar E. Obinali da cewa sakon da ya yada, yana sukar Gwamna Hope Uzodinma
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari