Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Atiku Abubakar ya ce addu’ar da Ado Bayero ya yi msa shi ne zai yi shugabanci. Sarki Ado Bayero ya fadawa Atiku wannan a lokacin yana mataimakin shugaban kasa
Khalifa Sanusi II ya tabbatar da cewa daga Makurdi aka shirya luguden wuta da ya halaka makiyaya masu yawa a Nasarawa. Yace tuni Ortom yana da kiyayyar Fulani.
Gwamna Samuel Ortom na jihar Benue ya tuhumi tsohon sarkin Kano, Muhammadu Sanusi na biyu da ingiza Fulani su hallakashi saboda kisan da aka yiwa Fulani a Doma.
Za a ji yadda Godwin Emefele ya ce ba zai yi aiki da duk wanda yayi aiki da Sunusi Lamido ba, sai ya kawo surukinsa ya bashi minting and printing ba a ka'ida ba
Gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom, ya caccaki tsohon sarkin Kano, Sanusi Lamido kan wani bidiyo da ya fitar kwanan nan, ya ce ya je ya ji da shari'arsa a kotu.
‘Yaruwar Ado Bayero, Fulani Hasiya Bayero ta rasu a makon da ya wuce. Bola Tinubu ya ce duk wanda ya san Marigayiya Fulani Hasiya Bayero, ba zai manta da ita ba
Idan Rabiu Kwankwaso ya kammala kamfe a gari, ya kan je har fada domin ya gaida Sarki. Bayan gangamin NNPP, Kwankwaso sun ziyarci fadar Sarkin Karshi a jiya
An tube Bello Kirfi daga matsayin Waziri a Fadar Masarautar Bauchi, za a nada Alhaji Muhammad Uba Kari. Za a ji asalin abin da ya faru har abin ya kai ga haka.
Sarkin Bauchi ya tubewa Wazirinsa rawani. Rilwanu Suleiman Adamu ya amince da wannan mataki da aka dauka a kan Bello Kirfi a dalilin rashin yi wa Gwamna biyayya
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari