Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Ashraf Sanusi Lamido yayi shagube ga tsohon sarkin Kano, Aminu Ado Bayero bayan ya sauka a fadar Nasarawa a yau Asabar 25 ga watan Mayu a jihar Kano.
A karon farko bayan ya koma gida, sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado Bayero ya bayyana cewa za su jira hukuncin kotu kan rikicin sarauta da ke faruwa a jihar.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya shiga ganawar sirri da Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II da shugabannin tsaro a jihar kan rikicin sarautar da ake yi.
Bayan Sarki Muhammadu Sanusi II, akwai wasu manya manyan sarakuna masu dataja a Arewacin Najeriya da aka taɓa sauke su daga kan karagar sarauta bisa dalilai.
Majalisar malaman jihar Kano ta bukaci Shugaba Bola Tinubu da ya dauki matakan da suka dace kan matsalar rikicin Kano ba tare da jawo matsala ba.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya yi magana kan dawo da shi sarautar Kano. Sarkin ya bayyana cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu bai tsoma baki ba.
Mai ba Shugaba Bola Tinubu shawara a bangaren harkokin tsaro, Nuhu Rubadu ya karyata cewa yana da hannu game da dawo da Aminu Ado Bayero jihar Kano.
Yayin da ake zargin tsohon sarkin Kano, Aminu Ado Bayero ya koma gida da daddare, Gwamna Abba Kabir ya umarci kwamishinan ƴan sanda ya kama shi nan take.
Tsohon kwamishina a gwamnatin Abdullahi Umar Ganduje, Mu’azu Magaji ya bayyana cewa ana ta shirye-shiryen raka sarki Aminu Ado Bayero fadarsa dake kofar kudu.
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari