Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Jagoran jam'iyyar NNPP mai mulkin jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso ya yi ƙarin haske kan abin da ya sani game da sake naɗa Sarki Nuhammadu Sanusi II.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya yi barazanar zai rahoton alkalin ɗa ya yi koƙarin hana naɗin Sarki Muhammadu Sanusi II gaban kungiyar gwamnoni NGF.
Kungiyar dattawan Arewa ta yi kira ga ƴan Najeriya su ci gaba da zama lafiya, kar su tada hankulansu kan abubuwan da ke faruwa a masarautar jihar Kano.
Nadin sabon Sarkin Kano Muhammadu Sunusi II ya tayar da kura a babban birnin tarayya Abuja,yayin da wasu matasa suka fara zanga-zanga domin nuna bacin ransu.
Muhammadu Sanusi II ya dawo kujerar sarautar Kano bayan shekaru huɗu da tsige shi, tuni dai Gwamma Abba ya rushe dukkan masarautun da Ganduje ya kirƙiro.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya yabawa Gwamna Abba Kabir da ƴan majalisar dokokin jihar kan wannan mataki da suka ɗauka na mayar da shi kan kujerarsa.
Tsohon gwamna babban bankin Najeriya, Muhammadu Sanusi II ya karɓi takardar shaidar naɗa shi Sarkin Kano karo na biyu daga hannu Gwamna Abba Kabir.
Tsohon gwamnan CBN Kingsley Moghalu ya taya Muhammadu Sanusi II murnar dawowa sarautar Kano. ya kuma yi kira kan samar da dokar kariya ga sarakuna.
ai martaba sarkin Kano, Alhaji Muhammadu Sanusi II ya ida gidan gwamnatin Kano da safiyar yau Jumu'a domin karɓar takardar shaidar komawa kujerar sarauta.
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari