Jihar Rivers
Gwamna Nyesom Wike na jihar Ribas, jagoran tawagar gwamnonin G5, yace ko sisi da sunan bashi ba zai barwa wanda zai gaji kujerarsa ba a zaɓen 2023 mai zuwa.
Wasu gagararrun ‘yan bindiga sun halaka ‘yan sanda uku yayin da suka kai farmak kan ayarin motocin wani hamshakin a Fatakwal dake jihar Ribas. Sun sace shi.
Gwamna Nyesom Wike bai hakura da maganar kyale Gwamnoni su rika karbar harajin VAT a jihohin da suke mulki ba, Gwamnan yace Ribas za ta kashe N420bn a 2023.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike ya bayyana dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NNPP, Kwankwaso a matsayin wanda zai iya hada Najeriya idan ya lashe zabe.
Yayin da ake ci gaba da shirye-shiryen tunkarar babban zaɓen 2023, jam'iyyar APC ta shiga tsaka mai wuya a jihar Ribas saboda fitar kusoshinta zuwa wasu jam'iyu
sanata omo ovie agege dai shine mataimakin shugaban majalissar dattijai a tarayyar nigeria. kuma yana takarar gwamnan jihar delta a yanzu haka a zaben 2023
Mai neman zama shugaban kasa karkashin inuwar jam'iyyar Labour Party, Peter Obi, yace tuni ya lalubo tushen danuwar Najeriya ya kama tsara maganinta idan ya ci.
Kotun tarayya dake jihar Rivers ta sake jefa jam'iyyar APC a jihar cikin halin tasku inda ta soke takarar wasu yan takaran majalisar 16 kan zaben fidda gwanin.
Jami'an rundunar yan sandan Najeriya reshen jihar Ribas sun kama mutane 12 da ake zargin suna da hannu a harin da aka kaiwa wasu magoya bayan Atiku Abubakar.
Jihar Rivers
Samu kari