Jihar Rivers
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya bayyana shirinsa na shiga karar da aka kai gwamnatin tarayya kan batun daina amfani da tsoffin takardun naira nan da kwana
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya sake sahale wa kwamitim kamfen shugaban ƙasa na jam'iyyar PDP su yi amfani da babban filin kwallon Adokiye Amiesimaka.
Gabannin zaben ranar 25 ga watan Fabrairu, wasu da ake zaton yan daba ne sun kai hari wajen kamfen din jam’iyyar APC a jihar Ribas inda suka lalata kayayyaki.
Wata tsohuwa ta shiga mamaki da annashuwa bayan da Allah ya azurta ta da jaririya a lokacin tana da shekaru 71 a duniya. Jama'ar intanet sun shigar mamaki.
Rahotanni da muka samu yanzu haka sun nuna cewa wasu yan bindiga da ba'a sani sun kai kazamin hari kan ayarin ɗan takarar gwamnan SDP a jihar Ribas, Sanata Abe.
A jihar Ribas abin bai yi kyau ba, domin ‘Yan daba sun je kauyen ‘dan takaran majalisa, sun kona masa gida. Ezemonye Ezekiel-Amadi ya shaida haka a wani bidiyo.
Babban bankin Najeriya ya ce ba zai tsaya yana kallo bankuna sjna wahal da yan Najeriya wajen ba su sabbin takardun kuɗi, don haka zata sa kan muhimman dakuna.
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, da tsohon gwamnan jihar Ekiti, Kayode Fayemi, sun haɗu da gwamnan Ribas, Nyesom Wike, ranar Alhamis 26 ga watan Janairu
Dumo Lulu-Briggs, dan takarar gwamna na jam’iyyar Accord ya tsallake rijiya da baya a hannun yan bindiga a ranar Asabar, kuma ya zargi PDP da hannu a ciki.
Jihar Rivers
Samu kari