Jihar Rivers
Gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike, ya ayyana ranar Laraba, 3 ga watan Mayun 2023, a matsayin ranar hutu a jihar, saboda ziyarar da Bola Tinibu, zai kai a jihar.
Zababben shugaban kasa mai jiran gado a Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya amince da gayyatar zuwa kaddamar da ayyuka a jihar Ribas kamar yadda Wike ya bukata.
Tsagerun yan bindiga sun sace kwamishinar hukumar kidaya ta ƙasa mai kula da jihar Bayelsa, Gloria Izonfuo, a kan hanyarta ta zuwa Patakwal, birnin jihar Ribas.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta ci gaba da wanzar da juriya na addini yayinda ya godema Musulmai kan goyon bayan gwamnatinsa.
Rahotanni sun bayyana ranar da za a gudanar da zaɓen cike gurbi a jihar Rivers. Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC), a jihar ta fitar da sabbin bayanan.
Wata tsohuwa mai safarar miyagun ƙwayoyi ta faɗa komar jami'an hukumar hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi (NDLEA) a jihar Rivers. An same ta kayan miliyoyi.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya nuna goyon bayansa game da matakin zanga-zangar da 'ya'yan jam'iyyar PDP ke ci gaba da gudanarwa a Ofishin INEC na jiha.
Ga dukkan alamu rikici ya tsananta a jam'iyyar All Progressive Congress reshen jihar Ribas, SEC ya dakatar da shugaba da mai ba da shawara kan harkokin shari'a.
Rundunar ƴan sandan jihar Rivers ta gayyaci ɗan takarar gwamnan jihar a ƙarƙashin inuwar jam'iyyar APC, Tonye Cole, zuwa gabanta domin amsa wasu tambayoyi.
Jihar Rivers
Samu kari