Jihar Rivers
Gwamnan jihar Ribas, Siminalayi Fubara, ya tabbatar da cewa alamu sun nuna uban gidansa, Nyesom Wike, na shirin tsallakawa zuwa APC, ya roƙi kar ya nesance shi.
Yayin da gyambon PDP ke ci gaba da warkewa, gwamnan jam'iyyar ya sake fame wa ta hanyar sukar dan takarar shugaban kasa Atiku Abubakar a kan gwamna Nyesom Wike.
Tsohon gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike ya bayyana irin kalubalen da ya fuskanta a 2018 amma bai fadawa kowa ba don magoya bayansa, ya ce har guba an saka masa
Allah ya yiwa basaraken Kudancin Najeriya rasuwa, kamar yadda wani daga cikin 'ya'yansa ya bayyana a kafar sada zumunta. Tuni dai aka fara jimamin rasuwarsa.
Tun bayan dawowar damokradiyya a 1999, takwas daga cikin jihohi 36 na Najeriya suna nan a yadda suke kuma har yanzu jam’iyyar adawa bata taba mulki a ciki ba.
Yayin da ranar rantsar da majalisar ke kara kusantowa, gwamnan jihar Ribas, Siminalayi Fubara, ya umarci mambobin majalisa na jihar su zaɓi wanda Tinubu ke so.
Wani dan Banga ya bindige wani mutum kan ya kula budurwarsa a jihar Ribas. Kwamishinan 'yan sandan jihar, ya koka kan yawaitar 'yan banga, wadanda a lokuta da.
Asari Dokubo, ya mayarwa gwamnan jihar Ribas, Sim Fubara martani bisa kalamansa da ya yi na cewa jihar Ribas, jiha ce ta kiristanci. Dokubo ya ce kalaman da.
Tsohon gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike, ya musanta zargin shirya maguɗin zaɓe a jihar Rivers domin shugaba Bola Tinubu ya yi nasara a zaɓen shugaban ƙasa.
Jihar Rivers
Samu kari