Jihar Rivers
Dauke wutar lantarki zai zama wani bakon lamari a manyan biranen Anambra domin Gwamnan Jihar ya shiga yarjejeniyar da za ta sa ayi awa 24 ba a dauke wuta a rana
Gwamnan Ribas Nyesom Wike ya ba wa kafar watsa labarai ta Daar Communication mai AIT/Ray Power FM awa 48 su tattara kayansu su bar ginin da suke ciki a Fatawal
Jam'iyyar PDP mai mulkin jihar Ribas ya kama hanyar lashe zaben gwamnan da aka kammala ranar 18 ga watan Maris, 2023 bayan nasara a kananan hukumomi 23 reras.
Mai neman zama mamba a majalisar dokokin jihar Ribas karkashin inuwar Labour Party, Boma Kasim-Agida, ya shaki iskar yanci kwanaki kaɗan bayan an sace shi.
Ƴan bindiga sun je har gida sun sace sakataren jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a ƙaramar hukumar Ikwerre ta jihar Rivers ana dab da zaɓen gwamna.
Rotimi Amaechi ya bayyana gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, a matsayin mashayi, wanda ke kashe naira miliyan 50 kan barasa duk mako kuma kada a sake bashi dama.
Kananan hukumomin 774 sun tashi da Naira Tiriliyan 2 a 2022. Za a ji jihohin da suka tashi da kaso mara yawa sun hada da Bayelsa, Ekiti, Nasarawa da Gombe.
Gwamna Nyesom Wike na jihar Ribas ya kara rage wa jam'iyyar APC karsashi da karfi yayin da ya rage yan kwanaki kalilan a fafata zaben gwamna a jihar ran Asabar.
Jam'iyyar Labour ta su Peter Obi ta hada kai da dan takarar gwamnan jam'iyyar PDP a jihar domin tabbatar da an lallasa APC a zaben gwamna da ke tafe a mako.
Jihar Rivers
Samu kari