Jihar Rivers
Rundunar 'yan sandan jihar Rivers ta yi nasarar kama wasu yara 'yan damfara ta yanar gizo da kuma garkuwa da mutane, bayan samun bayanan sirri daga mutane.
Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya sha alwacin cikawa ƴan Najeriya dukƙanin alƙawuran da ya ɗauka lokacin yaƙin neman zaɓe. Tinubu ya bayyana hakan ne a Rivers.
Zababben shugaban kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya ki aminta da bukatar gwamna Nyesom Wike, wanda ya nemi FG ta biya gwamnatin jihar kuɗin da ta kashe .
Jam'iyyarAPC reshen jihar Ribas ta nesanta kanta daga ziyarar da zababben shugaban kasa, Bola Tinubu ke shirin kaiwa jihar mai albarkatun mai a ranar Laraba
Gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike, ya ayyana ranar Laraba, 3 ga watan Mayun 2023, a matsayin ranar hutu a jihar, saboda ziyarar da Bola Tinibu, zai kai a jihar.
Zababben shugaban kasa mai jiran gado a Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya amince da gayyatar zuwa kaddamar da ayyuka a jihar Ribas kamar yadda Wike ya bukata.
Tsagerun yan bindiga sun sace kwamishinar hukumar kidaya ta ƙasa mai kula da jihar Bayelsa, Gloria Izonfuo, a kan hanyarta ta zuwa Patakwal, birnin jihar Ribas.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta ci gaba da wanzar da juriya na addini yayinda ya godema Musulmai kan goyon bayan gwamnatinsa.
Rahotanni sun bayyana ranar da za a gudanar da zaɓen cike gurbi a jihar Rivers. Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC), a jihar ta fitar da sabbin bayanan.
Jihar Rivers
Samu kari