Jihar Rivers
Rivers - Wasu tsagerun 'yan bindiga sun kai farmaki gidan kwanan ɗalibai mata na jami'ar jihar Ribas ranar Alhamis (jiya), sun jikkata wasu daga cikin ɗaliban.
Shugabannin jam'iyyar APC reshen jihar Ribas sun bayyana cewa ko ƙaɗan tsohon gwamna Nyesom Wike bai taimaki shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ɓa a zaben 2023.
Hukumar Kididdiga ta Kasa (NBS) ta fitar da jerin jihohin da suka fi fuskantar hauhawan farashin kayayyaki fiye da sauran jihohin Najeriya dalilin wasu matakai.
Tsohon ministan ayyuka a mulkin Olusegun Obasanjo, Adeseye Ogunlewe ya fadi dalilin da yasa aka ba wa tsohon gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike mukamin minista.
Tsohon gwamnan Rivers, Nyesom Wike ya bayyana cewa ba zai taba zama minista ba a cikin wani tsohon faifan bidiyo da ya karade kafafen sada zumunta na zamani.
Gwamnatin jihar Ribas karƙashin jagorancin gwamna Fubara ta soke takardun ɗaukar aikin da aka raba wa sabbin ma'aikata 1,700 a jami'ar Ignatius Ajuru, Patakwal.
Rundunar sojin Najeriya ta cafke wani sojan bogi a Port Harcourt cikin jihar Rivers da ke ikirarin shi Kofur ne na soja tare da karbar kudade a hannun mutane.
Najeriya kasa mai tarin albarkatu kuma ta shahara a Afrika wurin kasuwanci. Hakan yasa ta mallaki wasu daga cikin manyan kasuwannin da ke samarwa Afrika kaya.
Wani Fasto ya ki mayar da kujerar haya da 'Apostle' Johnson Suleiman ya zauna saboda gano cewa kujerar na tayar da matacce, ya biya kudin kujerar don yin aiki.
Jihar Rivers
Samu kari