Jihar Rivers
Tun bayan dawowar damokradiyya a 1999, takwas daga cikin jihohi 36 na Najeriya suna nan a yadda suke kuma har yanzu jam’iyyar adawa bata taba mulki a ciki ba.
Yayin da ranar rantsar da majalisar ke kara kusantowa, gwamnan jihar Ribas, Siminalayi Fubara, ya umarci mambobin majalisa na jihar su zaɓi wanda Tinubu ke so.
Wani dan Banga ya bindige wani mutum kan ya kula budurwarsa a jihar Ribas. Kwamishinan 'yan sandan jihar, ya koka kan yawaitar 'yan banga, wadanda a lokuta da.
Asari Dokubo, ya mayarwa gwamnan jihar Ribas, Sim Fubara martani bisa kalamansa da ya yi na cewa jihar Ribas, jiha ce ta kiristanci. Dokubo ya ce kalaman da.
Tsohon gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike, ya musanta zargin shirya maguɗin zaɓe a jihar Rivers domin shugaba Bola Tinubu ya yi nasara a zaɓen shugaban ƙasa.
Wata budurwa ta bai wa mutane da dama mamaki yayin da ta kwashi kaya a babban kanti har na N1m bayan an ce mata kyauta ne kayan idan bai wuce dakika 60 ba.
Kotu ta yankewa shugaban cocin Altar of Solution and Healing Assembly da ke jihar Ribas, Chidiebere Okoroafor, hukuncin kisa ta hanyar rataya kan kashe mutum 3.
Tsohon gwamnan jihar Rivers a Kudu maso Kudu ya bayyana cewa idan Shugaba Tinubu ya bashi mukami a gwamnatinsa ba zai karba ba har sai ya tuntubi mai dakinsa.
Kotun sauraron ƙorafe-ƙorafen da suka shafi zaben gwamnan jihar Ribas ta kori ƙarar jam'iyyar APC bayan lauyanta ya roki Kotu ta cire jam'iyyar daga cikin.
Jihar Rivers
Samu kari