Jihar Rivers
An bayyana yadda aka garkame gidan rediyo da talabijin na AIT da RayPower a jihar Rivers bayan da aka samu sabani tsakanin gwamnatin jihar da kuma kamfanin.
Tsohon gwamnan Kano ya bayyana abin da zai yi don tabbatar da ya kwace mulki daga hannun PDP a jihar Rivers da ke Kudancin Najeriya a zaben da ke tafe nan kusa.
Yanzu muka samu labarin yadda wasu tsageru suka harbe dan sanda tare da sace kayan aikinsa a wani yankin jihar Rivers. An bayyana yadda lamarin ya faru jiya.
Gwamnan jihar Ribas, Siminalayi Fubara, ya ce ko kaɗan maharan da suka shiga ɗakunan kwanan ɗalibai mata a jami'ar jihar Ribas ba daga waje suka shiga ba .
Rivers - Wasu tsagerun 'yan bindiga sun kai farmaki gidan kwanan ɗalibai mata na jami'ar jihar Ribas ranar Alhamis (jiya), sun jikkata wasu daga cikin ɗaliban.
Shugabannin jam'iyyar APC reshen jihar Ribas sun bayyana cewa ko ƙaɗan tsohon gwamna Nyesom Wike bai taimaki shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ɓa a zaben 2023.
Hukumar Kididdiga ta Kasa (NBS) ta fitar da jerin jihohin da suka fi fuskantar hauhawan farashin kayayyaki fiye da sauran jihohin Najeriya dalilin wasu matakai.
Tsohon ministan ayyuka a mulkin Olusegun Obasanjo, Adeseye Ogunlewe ya fadi dalilin da yasa aka ba wa tsohon gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike mukamin minista.
Tsohon gwamnan Rivers, Nyesom Wike ya bayyana cewa ba zai taba zama minista ba a cikin wani tsohon faifan bidiyo da ya karade kafafen sada zumunta na zamani.
Jihar Rivers
Samu kari