Jihar Rivers
NWC na jam'iyyar PDP ta ƙasa ta tsoma baki a taƙaddamar da ta shiga tsakanin gwamna Similanayi Fubara da majalisar dokokin jihar Ribas kan batun tsige shi.
Gwamnatin jihar Rivers ta musanta rahotannin cewa Gwamna Siminalayi Fubara ya kori shugaban ma'aikatansa da bayar da umarnin korar shugabannin kananan hukumomi.
An gano rikicin siyasar jihar Ribas yana da nasaba da matakin da Gwamna Siminalayi Fubara ya dauka na farfado da manufar Rotimi Amarchi, wannan ya fusata Wike.
Kungiyar Gwamnonin PDP za ta iya sa kafar wando da Nyesom Wike kan rikicin Ribas. Sauran Gwamnonin PDP za su hana a tunbuke Gwamnan Ribas a Majalisa.
Gwamna Fubara na jihar Ribas ya shiga ganawa yanzu haka da dattawan jam'iyyar PDP yayin da ake yunkurin tsige shi a majalisar dokokin jihar ranar.Litinin.
Yayin da ake ta rigimar tsige gwamna Siminalayi Fubara, mambobi masu goyon bayan mai girma gwamna sun zabi Ehie Edison a matsayin sabon shugaban majalisa.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya yi zargin cewa an haɗa baki da jami'an tsaron jihar. Hakan na zuwa ne yayin da ake cigaba da shirin tsige shi.
Gwamna Siminalayi Fubara ya yi martani kan yunkurin tsige shi da majalisar jihar ta yi inda ya ce babu abin da ya aikata na laifi da ya cancanci tsigewa a gwamnan.
Bayanai sun nuna cewa gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya samu takardar shirin tsige shi daga majalisar dokokin jihar, a cigaba da rikicin siyasar jihar.
Jihar Rivers
Samu kari