Jihar Rivers
Gamayyar ƙungiyoyin fararen hula sun maka Gwamna Siminalayi Fubara da majalisar dokokin jihar Riba a gaban kotu kan sauya sheƙar ƴan majalisa 27.
Rundunar yan sanda reshen jihar Ribas ta tabbatar da kashe Insufektan ƴan sanda yana tsaka da aiki a wani harin kwantan bauna da ƴan bindiga suka kai.
Wasu mata masu ɗumbin yawa sun fito tattakin nuna goyon baya ga Gwamna Sim Fubara na jihar Ribas, sun roƙi ƴan siyasa su bar gwamnan ya yi mulki lafiya.
Yayin da wasu 'yan Najeriya ke fatan a yi juyin mulki a kasar, Hafsan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa ya ce rundunar za ta dauki mataki kan masu fatan haka.
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Rivers sun yi arangama da 'yan daba da suka dade suna barazana ga mutane a jihar. A yayin arangamar an halaka shugabansu.
Tsohon gwamnan jihar Rivers kuma ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike, ya aike da sako mai zafi ga magajinsa Gwamna Siminalayi Fubara.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya gwangwaje golan Super Eagles, Stanley Nwabali kyautar miliyan 20 tare da bai wa sauran tawagar naira miliyan 30.
Wani lauya, Eze Agala, ya rasa rayuwarsa bayan ya yanke jiki ya faɗi sumamme, aka garzaya da shi asibiti amma rai ya yi halinsa a Fatakwal, babban birnin Ribas.
Jam'iyyar APC reshen jihar Rivers ta zargi Gwamna Siminalayi Fubara da salwantar da dukiyar al'ummar jihar. Jam'iyyar ta yi zargin cewa ya batar da N144bn.
Jihar Rivers
Samu kari