Jihar Rivers
Babban Daraktan Hukumar CODE, Hamzat Lawal ya bukaci Shugaba ya yi wani abu kan Mministan Abuja, Nyesom Wike game da matsalar tsaron Abuja da ta yi kamari.
Majalisar dokokin jihar Ribas ta bi ta kan Gwamna Siminalayi Fubara sannan ta aiwatar da sabbin kudurori hudu suka zama dokoki, bayan ta dokara da sashi na 100.
Gwamnan Siminalayi Fubara ya sake rantsar da kwamishinoni 9 masu goyon bayan Nyesom Wike a gidan gwamnatinsa da ke Fatakwal, babban birnin jihar Ribas.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya yi martani bayan Kotun Koli ta tabbatar da nasararsa a matsayin zababben gwamnan jihar. Fubara ya yabi Tinubu da Wike.
Kotun tarayya da ke zamanta a birnin tarayya Abuja ta dauki mataki kan wasu magoya bayan Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Rivers, bisa zargin aikata laifuka.
Kotun Koli ta raba gardama kan takaddamar zaben jihar Rivers inda ta tabbatar da nasarar Gwamna Siminalayi Fubara na jam'iyyar PDP yayin da ta yi watsi da karar APC.
Kotun Koli ta sanya ranar da za ta yanke hukunci kan karar da ke neman a tsige gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara da bayyana Tonye Cole a matsayin gwamna.
Wata babbar kotu mai zamanta a jihar Rivers ta dauki mataki kan karar da aka shigar a gabanta ana kalubalantar yarjejeniyar da aka cimma tsakanin Wike da Fubara.
Wata mata ta kai ziyara gidan wani saurayinta, wanda ya kai ga mutuwarsa duba da yadda ta ki ba shi kanta har ta kai ga suka fada ta kashe shi kawai.
Jihar Rivers
Samu kari