Jihar Rivers
Ministan shari'a a Najeriya, Lateef Fagbemi ya kare matakin dokar ta-baci da Bola Tinubu ya kafa da cewa ta hana Majalisa tsige Gwamna Fubara daga kan mulki.
Gwamna Monday Okpebholo na jihar Edo ya sha alwashin ba Bola Tinubu kuri'u a 2027 yayin da ya karɓi shugabannin kananan hukumomi 17 da suka sauya sheka zuwa APC.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa matakin da aka dauka kan dokar ta baci a jihar Rivers ya yi daidai. Ta fadi makomar kudaden jihar da za a fitar daga asusun tarayya
Gwamnatin Bola Tinubu ta bayyana cewa Nyesom Wike ba shi da hannu a rikicin siyasar jihar Rivers. Ministan shari'a ya ce gwamna Siminalayi Fubara ne mai laifi.
Karamin ministan tsaro a gwamnatin Bola Tinubu, Bello Matawalle ya goyi bayan matakin sanya dokar ta baci a jihar Rivers. Ya nuna cewa sojoji na cikin shiri.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya shiga ganawa da sabon shugaban gwamnatin rikon kwarya da ya naɗa a jihar Ribas, ana tunanin za su tattauna batutuwa.
Dakataccen gwamnan jihar Ribas, Sir Siminalayi Fubara ya tattara kayansa ya bar gidan gwamnati yayin da ake shirye-shiryen miƙa mulki ga sabon 'gwamnan riko'.
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya naɗa Vice Admiral Ibok-Ete Ekwe Ibas (mai ritaya) a matsayin gwamnan rikon kwarya na Jihar Rivers bayan rikice-rikicen siyasa.
Wasu manyan lauyoyi sun tofa albarkacin bakinsu kan matakin da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya dauka na sanya dokar ta baci a jihar Rivers mai arzikin mai.
Jihar Rivers
Samu kari