Rabiu Kwankwaso
Buba Galadima ya bayyana cewa INEC ta taimaka wajen kayar da ɗan takarar dhugaban kasa a inuwar NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso, ya ce shi kaɗai aka koma yaƙa .
Kayode Fayemi yana cikin wadanda suka yi gaggawan taya Bola Tinubu lashe zabe. Daga nan aka fahimci yiwuwar Bola Tinubu ya kafa Gwamnati da Obi da Kwankwaso.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP), Rabiu Musa Kwankwaso, yayi rashin nasara a zaɓen shugaban ƙasa, saboda abu biyar..
Peter Obi na jam'iyyar Labour Party ya zama zakaan gwajin dafi a siyasar Najeriya bayan lashe zaben birnin tarayya Abuja bayan lashe a jihar Legas. Birane biyu
Za a ji labari Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta sanar da sunan Ibrahim Shekarau a matsayin wanda ya lashe zaben Sanatan Kano ta tsakiya a karkashin Jam’iyyar NNPP
Asiwaju Bola Ahmed Tinubu na jam'iyyar APC ya lallasa sauran abokan hamayyarsa a zaben shugaban kasa da aka yi a jihar Oyo. Ya yi nasara a kananan hukumomi 33.
Abba Ganduje bai yi nasarar zama ‘dan majalisar tarayya ba, Honarabul Abdulkadir Tijjani Jobe zai koma majalisa a karo na biyar bayan lashe zaben 'dan majalisa.
Mai neman zama shugaban kasa a inuwar NNPP mai kayan marmari, Injiniya Rabiu Musa Kwankwaso, ya samu nasara a karamar hukumar Dawakin Tofa ta jihar Kanon dabo.
Sheikh Abdulhakeem Kamilu Ado Wudil mahaddacin Qur'ani, makarancin Hadith Da Fikihu zai zama ‘Dan Majalisa a NNPP, ya canji mahaifinsa da ya rasu daf da zabe.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari