Rabiu Kwankwaso
‘Dan takarar shugaban ƙasar ƙasar a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya na buƙatar haɗin kan sauran jam'iyyun hamayya domin kawar da APC mai mulki zuwa zaben 2027.
Kwamishinan ‘Yan Sandan Kano ya fitar da sanarwa yayin da ake jiran hukuncin zaben Gwamna. Ana shari’a ne tsakanin Gwamna Abba Kabir Yusuf da Nasiru Yusuf Gawuna.
Bayan canjin gwamnati da kuma tsadar da rayuwa ta yi a Najeriya, Kungiyar ASUU ta reshen YUMSUK ta koka game da yadda abubuwa su ke tafiya a mulkin Abba Kabir Yusuf.
Kotun ɗaukaka ƙara a Najeriya na ci gaba da yanke hukunci a shari'o'in zaɓen 'yan majalisa da aka kai gabanta, mun tattaro wadanda su ka dauki hankalin jama’a
Abdulaziz Abdullahi Umar Ganduje ya je ofishin NNPP, ana tunanin zai koma jam’iyya mai kayan marmari. Shi kuwa ‘Danuwansa watau Umar Abdullahi Ganduje 'dan APC ne.
Kotun daukaka kara ta tabbatar da nasarar Honarabul Yusuf Datti na jam'iyyar NNPP kujerar dan Majalisar Tarayyar a mazabar Kura/Madobi/Garun Malam ta jihar Kano.
A karshen zaman SEC da aka yi, Gwamnatin jihar Kano ta amince ayi wasu ayyukan more rayuwa da cigaban al’umma a karkashin jagorancin Abba Kabir Yusuf.
Akinlolu Olujinmi (SAN) ya tsayawa Nasiru Yusuf Gawuna a kotun daukaka kara. Tsohon ministan shari'a ya zama babban lauyan Nasiru Gawuna a shari'ar zaben Kano
Lauyoyi sun fito da kuskuren da Kotu ta yi wajen rusa nasarar Abba Gida Gida. Hukuncin da aka zartar a shari’ar zaben shugaban kasa zai raba gardama a jihar Kano.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari