Rabiu Kwankwaso
Wasu 'yan jam'iyyun adawa a Najeriya za su iya samun nasarar shiga a dama dasu a mulkin zababben shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu saboda wasu dalilai a kasa.
A wani faifai da aka fito da shi, an ji Abdullahi Ganduje bai ji dadin yadda Bola Tinubu ya zauna da Rabiu Kwankwaso ba, Gwamnan ya na magana kamar ya yi kuka.
Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana yadda Rabiu Musa Kwankwaso, ya kawo tsarin sayar da gidajen gwamnatin Kano ga ma'aikata da yan siyasa tun a mulkinsa.
Babban jigon NNPP kuma na hannun daman Rabiu Musa Kwankwaso, Buba Galadima, ya ce rashin isassun kuɗi ya hana NNPP kai kara kan zaben shugaban ƙasan da ya wuce.
Jigon jam'iyyar APC a jihar Kano, Alhaji Dan Bilki Kwamanda, ya yi gargaɗi ga zaɓaɓben shugaban ƙasa, Bola Tinubu, kan ƙulla alaƙa da Rabiu Musa Kwankwaso.
Bayan ya yi taron sirri da Bola Tinubu da Sanusi II, Kwankwaso ya iso Abuja, a Kano kuma Abba Kabir Yusuf ya dawo daga gida bayan ‘yan kwanaki a kasar Ingila.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya tabbatar da labarin cewa ya gana da zababben shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, na APC a Faransa.
Gaskiya sun fito kan tayin da Bola Tinubu ya yi wa Rabiu Kwankwaso. Sannan zababben shugaban Kasar ya zauna da Mai martaba Muhammadu Sanusi II a kasar Faransa.
Hajiya No Shaking ta na ganin Nasiru Gawuna ba zai yi mulkin Kano a 2023 ba, ta ce Abba Yusuf ya lashe zaben Gwamna, Rabiu Kwankwaso ya sha gaban kowa a siyasa.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari