Rabiu Kwankwaso
A watan Junairun 2023, Sanata Rabiu Kwankwaso mai neman zama shugaban Najeriya a karkashin NNPP zai tafi kasar Birtaniya domin ya yi bayani a Chatham House.
Ganin zaben 2023 ya karaso, an ji labari shugaban Kungiyar Abia Christian Community (ACC) za ta fadawa mabiyanta ‘yan takaran da za a zaba a kowace kujerar 2023
Za a ji takarar Rabiu Kwankwaso za ta raba kuri’un PDP da APC a Arewa. Amma Peter Ameh yace jam’iyyar NNPP ba za ta samu komai a Kudu ba, hakan zai taimaki LP
Abokin takarar mai neman zama shugaban kasa a inuwar NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso, wato Isaac Idahosa, yace batun haɗa maja ta kare sai dai kofarsu a bude take.
Masu neman takarar kujerun yan majalisa a zaben 2023 karkashin jam'iyyar NNPP a jihar Osun sun yi watsi da dan takarar jam'iyyarsu kuma sun koma bayan dan adawa
Rabiu Kwankwaso ya bayyana jam'iyyar APC mai mulki da PDP mai adawa a matsayin matattun jam'iyyun siyasa da babu abun kirkin da za su tsinanawa yan Najeriya.
A wata hira da aka yi, an ji asalin abin da ya sa Shugaban NNPP ya yi murabus daf da zabe. Ben Kure ya yi karin-haske a kan sabaninsa da Sulaiman O. Hunkuyi.
Manyan ‘Yan takaran kujerar shugaban kasa a 2023 sun taya Argentina murnar samun nasara a gasar kofin Duniya a lokacin da Magoya bayan Lionel Messi su ke murna.
Tafiyar tsohon gwamnan Kano, Rabiu Musa Kwankwaso ya gamu da babban cikas inda ɗan takarar mataimakin gwamnan Neja a inuwar NNPP ya yi murabus daga mukamin.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari