Rabiu Kwankwaso
Shugaban jam'iyyar NNPP na kasa ya bayyana yin murabus daga kujerarsa saboda wasu dalilai da suka gindaya. Ya yi hakan ne bayan da NNPP ta fadi zaben bana.
Dan takarar shugaban kasa na NNPP ya bayyana dalilin da yasa bai ci zabe ba da kuma dalilin da yasa jam'iyyarsa bata tabuka komai ba a zaben da ya gabatan.
Abba Kabir Yusuf, zababben gwamnan jihar Kano ya ce ba zai biya duk wani bashin da Gwamna Abdullahi Ganduje, mai barin gado ya ciwo wa jihar Kano bayan zabe ba.
Za a ji Gwamnatin Kano ta yi kira ga zababben gwamnan jihar Injiniya Abba Kabir Yusuf ya yi hakuri, ya daina fitar da sanarwar hukuma da sunan shawara ga jama’a
Abba Kabir Yusuf ya nada kwamitin da zai yi aikin karbar mulki daga hannun Abdullahi Umar Ganduje. Abdullahi Baffa Bichi shi ne shugaban kwamitin na mutum 65.
Tsohon gwamnan jihar Kano ya bayyana cewa, ba zai sanya kansa a lamarin da ya shafi mulkin jihar ba a yanzu saboda wasu dalilai da ya bayyana a cikin jawabinsa.
Ko "Diris" Ba Zan Saka Hannu Na a Cikin Gwamantin Kano Mai Zuwa Ba - Kwankwaso Yayi Alkawari Guda Ga Gwamnatin Abba Gida-Gida Mai Zuwa Ida Yace Zai Bada Shawara
Duk da INEC ta bai wa Abba Kabir Yusuf da mataimakinsa Kwamared Aminu Abdulsalam Gwarzo takardar shaidar cin zabe, APC a Kano ta shirya zuwa kotun karar zabe.
Sanata Rabiu Kwankwaso, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NNPP a zaben Fabrairun 2023, ya zargi Shugaba Muhammadu Buhari da rashin shirya sahihin zabe.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari