Jam'iyyar PDP
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Namadi Sambo, ya bayyana cewa duk wani abu da ake bukata Atiku Abubakar na da shi na damƙa masa amanar Najeeiya a 2023
Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki, ya ƙaryata labarin da ake yaɗa wa cewa ya ayyana goyon bayansa ga Peter Obi na jam'iyyar LP, yace ƙanzon kurege ne mara tushe
Atiku Abubakar mai takaran shugaban kasa a inuwa PDP zai yi maganin masu kukan Biyafara, yace zai yi kokari wajen karawa jihohi 36 karfi da hadin-kan majalisa.
A yau jam'iyyar PDP mai adawa da bude babin fara yakin neman zaben shugaban kasa a 2023, sai dai taron ya baɗ baya ƙusa ganin wasu jiga-jigai basu hallara ba.
Shugabannin jam'iyyar PDP a yankin Kudu maso Yammacin kasar nan sun ce rikicin da jam'iyyarsu ke dama dashi ba zai hana su karbar mulki a hannun APC ba a zabe.
Babbar kotun tarayya da soke sabon zaɓen fidda gwanin da PDP ta shirya wand aya ba tsohon gwamnan jihar Kebbi damar takarar Sanatan Kebbi ta tsakiya a 2023.
Wata babbar kotun tarayya da ke zama a Abeokua, babban birnin jihar Ogun ta soke zaben fidda gwanin gwamnan da jam'iyyar PDP ta gudanar a jihar ta Ogun a Kudu.
Chimaroke Nnamani, sanatan jam'iyyar PDP daga jihar Enugu, ya ce Asiwaju Bola Tinubu, dan takarar shugaban kasa na APC "abokinsa ne, dan uwa kuma takwara." San
A kasa da sa'o'i 24 za a fara gangamin kamfen din zaben 2023, lokacin da 'yan siyasa da jam'iyyun siyasa za su kada gangar siyasa don tallata 'yan takararsu.
Jam'iyyar PDP
Samu kari