Jam'iyyar PDP
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP ya sake jaddada manufarsa ta siyar da matatun man Najeriya matukar aka zabe shi ya gaji kujerar shugaban kasa Buhari.
Dele Momodu, Darakta sadarwa na tawagar kamfen din Atiku ya kwatanta Kashim Shettima da mai cutar mantau wanda ga Gobara a gidansu amma yake makwabta kai dauki.
Jam'iyyar APC ta tono kadan daga irin rikicin da PDP ke ciki, don haka ta bayyana cewa ba za ta iya tabuka komai ba a zaben 2023 mai zuwa nan kusa; badi kenan.
Gwamnan jihar Edo yana adawa da canjin kudi da babban bankin Najeriya na CBN yace za ayi. Godwin Obaseki yace ba buga sababbin kudi ne matsalar kasar nan ba.
Yayin ake tsaka da rashin jituwa tsakanin Lado Ɗanmarke da Alhaji Majigiri, uwar jam'iyyar PDP ta naɗa sabon shugaban jam'iyyar reshen jihar Katsina na riko.
Yayin da babban zaɓen 2023 ke kara kusantowa, babbar kotun tarayya dake zama a Kaduna ta soke zaɓen fidda gwanin PDP na tsayar da ɗan takarar Sanatan Tsakiya
Yanzu muke samun labarin mutuwar shugaban jam'iyyar PDP a jihar Zamfara, Ahmad Sani Kaura. Ya rasu yayin da ya halarci wani taron zaman lafiya a jihar yau.
Mambobin kwamitin zartarwa (NEC) na jam'iyyar Peoples Democratic Party, (PDP) sun ce za su cigaba da yin taka tsantsan yayin neman yin sulhu da Wike, Ortom da
Dan takarar kujeran mataimakin shugaban kasa karkashin jam'iyyar All Progressives Congress APC ya caccaki dan takaran shugaban kasan PDP, Alhaji Atiku Abubakar.
Jam'iyyar PDP
Samu kari