Jam'iyyar PDP
Tsohon gwamnan jihar Enugu kuma sanata mai wakiltar gabashin jihar, Sanata Chimaroke Nnamani, yace Bola Tinubu ya yi abin a yaba a ɓangaren shari'a a Legas.
Gwamnan jihar Anambra, Charles Soludo, yace tafiyar Peter Obi a Najeriya babbar barazana ce ga nasarar jam'iyyar PDP amma bai shafi jam'iyyarsa ta APGA ba.
Shugaban PDP na Oyo ya yi karin haske a kan sabanin Atikku da wasu Gwamnoni. Dayo Ogungbenro ya shaidawa ‘yan jarida cewa suna tare da Gwamna Nyesom Wike.
Yayin da ake kara tunkarar babban zaɓen 2023, guguwar sauya sheƙa ta yi awon gaba da magoya bayan jam'iyyun da adawa da dama a Taraba, ta kaisu jam'iyyar PDP.
Manyan jam'iyyun siyasa a kasar nan wato APC da PDP sun yi gagarumin rashi na mambobinsu a jihar Gombe inda suka fice daga cikinsu suka koma NNPP ta Kwankwaso.
Wasu jiga-jigan mambobin jam'iyyar All Progressives Congress, APC, sun fita daga jam'iyyar sun koma jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, a jihar Delta.
Tsohon Shugaban Kasa, Goodluck Jonathan ya wanke kan shi daga zargin da ake yi masa, yace babu hannunsa a rigimar PDP, domin ba shi ya zuga Gwamnonin G5 ba.
New Nigerian People’s Party (NNPP) tana so Buhari Ya Ja-Kunnen Gwamnonin APC. Za a ji cewa dalili kuwa shi ne harin da APC ta kai wa tawagar PDP a jihar Borno.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a jihar Zamfara ta rasa wani dan takararta na majalisar jiha, Umar Yahaya, inda ya fice zuwa jam'iyyar APC mai mulki.
Jam'iyyar PDP
Samu kari