Jam'iyyar PDP
Jami'an rundunar yan sandan Najeriya reshen jihar Ribas sun kama mutane 12 da ake zargin suna da hannu a harin da aka kaiwa wasu magoya bayan Atiku Abubakar.
Yayin da ake ci gaba da kai ruwa rana kan abin da ya faru da tawagar kamfen Atiku a jihar Borno, IGP na 'yan sanda ya bayyana abin da hukumar ke yi a yanzu.
Sanata Dino Melaye ya jefa Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na PDP a rikici yayinda yayi subutan baki a Maiduguri, ya fadawa yan Najeriya su 'zabi APC'
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar NNPP ya bayyana irin dadin da ya ji sadda PDP da APC suka ba Atiku Abubakar da Bola Ahmad Tinubu tikitin takarar 2023.
Jam'iyyar PDP ta caccaki jam'iyya mai ci ta APC bisa abin da ya faru na harin da aka kai kan ayarin motocin kamfen Atiku a ranar Laraba. An raunata mutane.
Takaddama babta kare ba a babbar jam'iyyar adawa yayin da aka nemi Dakta Ayu aka rasa a wurin kamfen Atiku a Borno. Kakakinsa ya fito ya yi bayanin dalili.
Dazu da yamman nan ne Alhaji Atiku Abaubakar yace magoya bayan APC ne suka aukawa tawagarsa. APC ta karyata Atiku, tace babu wanda ya kai wa ‘dan takaran hari.
Gwamna Nyesom Wike ya jadadda cewa shi da yan kanzaginsa adalci kawai suke bukata daga shugabancin jam’iyyar PDP da yin abun da ya kamata gabannin zaben 2023.
A jiya ne aka ji Gwamna Udom Emmanuel yace bai bar takarar Atiku/Okowa a Jam’iyyar PDP ba. Shugaban kwamitin neman takaran shugaban kasar ya yi wannan jawabi ba
Jam'iyyar PDP
Samu kari