Jam'iyyar PDP
A shirye-shiryen tunkarar zaben 2023. Matasa a jihar Katsina sun yanke shawarar aiki tukuru domin tara wa Atiku Abubakar kuri'u miliyan shida a zabe mai zuwa.
Gwamnan jihar Osun, Sanata Ademola Adeleke ya yi manyan nade-nade uku awanni bayan rantsar da shi a ranar Lahadi, 27 ga watan Nuwamba, sun fara aiki nan take.
Tsohon sanata mai wakiltan yankin Kogi ta yamma a majalisar dattawa, Dino Melaye ya ce masu tura Asiwaju Tinubu ya nemi takarar shugaban kasa basa kaunarsa.
Wasu ƙungiyoyin da suka kwashe shekaru suna mara wa Atiku Abubakar baya sun ce ba zasu iya cigaba ba sakamakon abinda ake musu, sun koma bayan APC da Tinubu.
Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, ya ce zai fitar da sunayen masu satar man fetur idan ya ci zaben 2023.
Mashawarcin na musamman ga Gwamna Aminu Tambuwal, Bello Malami, ya fice daga jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, ya koma jam'iyyar APC gabanin zaben 2023.
Mannir Dan'iya, mataimakin gwamnan jihar Sokoto, ya yi magana kan jita-jitar da ake yi na cewa zai fita daga PDP ya koma APC saboda rashin samun takarar gwamna.
Kotu ta samu Jam’iyyar ADC da rashin shirya zaben tsaida gwani na kwarai. A dalilin haka ADC ba ta da ‘dan takarar Gwamna da ‘Dan Majalisa a Ogun a zaben badi.
Labari ya iso mu cewa, an gudanar da zaben kananan hukumomi, amma jam'iyyar PDP ta tafi kotu, ta sa an soke zaben kamar yadda rahotoanni suka bayyana a yau.
Jam'iyyar PDP
Samu kari