Jam'iyyar PDP
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, Bola ya zargi dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar da wasu yan jarida yiwa Nigeria zagon kasa
An hana PDP kamfe, an kori ‘yar takarar Gwamna yayin da ta je yakin zabe a Legas. Jam’iyyar hamayya ta PDP ta ce ba kowa ya kitsa aikin nan ba sai Abolanle Bada
Kotun zabe dake zamanta a birnin Osogbo, jihar Osun Osun ta shiga zaman yanke hukunci kan zaben gwamnan jihar Osun tsakanin jam'iyyar APC da PDP yanzu haka.
Duk da tana auren Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni kuma tana goyon bayan APC a babban zabe, Gumsu Abacha ta ce PDP za ta goyi baya a Jihohin Arewacin Najeriya.
Asiwaju Ahmed Tinubu ya yi wasu babatu da ya je jihar Ogun, ‘Dan takaran na jam’iyyar PDP ya ce bai kamata ayi wasa da kalaman da Bola Tinubu ya yi a Ogun ba.
Naja'atu Mohammed, tsohuwar hadimar Asiwaju Bola Tinubu wacce ta fita daga APC a baya-bayan ta bayyana cewa ta zabi Atiku kan Obi ne don yafi shi karbuwa a kasa
Dumo Lulu-Briggs, dan takarar gwamna na jam’iyyar Accord ya tsallake rijiya da baya a hannun yan bindiga a ranar Asabar, kuma ya zargi PDP da hannu a ciki.
Dan takarar gwamnan jihar Lagos na jam'iyyar PDP ya sha da kyar a a wani hari da wasu yan ta'adda sukai kai masa hari yayin da yake yakin neman zabensa a Lagos
Tsohon hadimin Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa a PDP, Michael Achimugu ya ce tsohon ubangidansa na son zama shugaban kasa ne saboda ya azurta yayansa.
Jam'iyyar PDP
Samu kari